Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata wani rahoto da jaridar Daily Trust ta wallafa, wanda ya jingina mata cewa ana sa ran haihuwar jarirai har 700,000 …
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata wani rahoto da jaridar Daily Trust ta wallafa, wanda ya jingina mata cewa ana sa ran haihuwar jarirai har 700,000 …
Ƙungiyar ci gaban ƙarni mai zuwa ta ‘Progressive Next Generation Initiative (PNGI)’ ta jinjina wa shugaban rukunin kamfanin man fetur na ƙasa NNPC, Bashir Bayo …
Daga Muhammad Garba Siyasar Kano ba ta taɓa kasancewa tsayayyiya ba. Siyasa ce mai motsi da sauyawa, wadda akidar jam’iyya, mutane, buri, da kuma rikicin …
Daga Aminu Bala Madobi An wayi gari da tashin hankali bayan da wasu ‘yan mata, waɗanda ake zargin ƙawayen wata budurwa ne mai suna Fatima, …
Ni Alhaji Dahiru Rabi’u Shugaban kamfanin K.K. Rahama & son Nig.Ltd.A madadi na da iyalina, da ‘yan uwana, da manyanmu, da abokan arzikina, da sauran …
Gaisuwa Mai tarin yawa da Albarka a gare k ya dawainiyar rayuwa da fama da jagorancin Al umma musamman Yan kwankwasiyya. Na rubuto maka wannan …
Ƙungiyoyin ma’aikatan Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kano (KEDCO) sun janye yajin aikin da suka shiga bayan cimma yarjejeniya da shugabancin kamfanin. Yarjejeniyar ta samu …
Daga Aminu Bala Madobi Jaridar Alfijir Labarai Ta Rawaito wata kotu a Kano ta bayar da umarnin tura mutane biyu da ake zargi da bayar …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Cikin wata sanarwa da ya fitar a shafinsa na Facebook, Abba Hikima ya bayyana cewa an tattara waɗannan kuɗaɗe ne a cikin asusunsa na banki …
Shugabannin kungiyar tubabbun ’yan daba da suka ajiye makamansu a karkashin shirin Safe Corridor na Jihar Kano sun bayyana damuwarsu kan abin da suka kira …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Usman Usman Fulani An bayyana cewar samar da kyakkyawan yanayi na inganta kasuwannin dabbobi wato Kara a fadin Jihar nan wata hanya ce ta inganta …
Daga Aminu Bala Madobi A yayin da Siyasar Kano Ke Cigaba Da Daukan Dumi, Tinubu Ya matsa sai ya gana da Kwankwaso—Sabon salo na siyasar …
Rahotanni sunce anga mutumin rike da zabgegiyar adda yana ihu, yana mai cewa hayaniyar ibadar na damunsa, Jaridar Alfijir Labarai Ta Rawaito an samu tashin …
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a fadar shugaban ƙasa da ke Aso Rock Villa, …
The Nigeria Association of Women Journalists (NAWOJ) has expressed deep shock and sorrow over the tragic incident in Dorayi, Kano State, where a mother and …
Fiye da Musulmi miliyan uku daga sassa daban-daban na Najeriya da wasu ƙasashen Afirka ne sukayi tsinke a jihar Katsina domin gudanar da bikin Mauludin …
Rundunar ’Yan sanda ta jihar Kano ta kama mutane uku da ake zargi da hannu a kisan gillar wata uwa da ’ya’yanta shida da aka …