Fitacccen malamin addinin Islama a Najeriya, Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi ya rasu a cikin daren da ya gabata, kamar yadda wata majiya mai tushe ta …
Fitacccen malamin addinin Islama a Najeriya, Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi ya rasu a cikin daren da ya gabata, kamar yadda wata majiya mai tushe ta …
Sojoji a Guinea-Bissau sun yi juyin mulki tare da karɓe ragamar mulkin ƙasar baki ɗaya. Sun kuma sanar da dakatar da zaɓukan ƙasar tare da …
Lamarin ya bayyana a gaban ƙofar babban shigar ABU Zaria a safiyar Talata, lokacin da alburusai suka zube daga wata motar fasinja da ke wucewa …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta yi watsi da rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da wasu …
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya ƙaddamar da sabon tsarin yaƙi da ta’addanci na ƙasa, shirin shekaru biyar da zai gudana daga 2025 …
Wasu ’yan bindiga sun kai hari a garin ’Yan Cibi da ke Karamar Hukumar Tsanyawa ta jihar Kano, inda ake zargin sun sace mata 10 …
Alkalin Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik, ta kori shari’ar da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta shigar …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Aminu Bala Madobi Tsohon Babban Hafsan Hafsoshin Tsaro (CDS), Christopher Musa, ya bayyana cewa ‘yan Ƙasashen Ƙetare ba za su iya magance kalubalen tsaron …
Daga Aminu Bala Madobi Babbar kotun jihar Abia da babbar kotun birnin tarayya sun tabbatar da korar Kwankwaso da kungiyarsa Jam’iyyar NNPP ta bukaci Hukumar …
Daga Aminu Bala Madobi Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya koma jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a hukumance, jam’iyyar hadin gwiwa da ake sa …
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta kaddamar da bincike a kan zargin janye sojojin da aka tura don su yi gadin Makarantar Sakandaren ‘Yan Mata ta …
Daga Aminu Bala Madobi A wani sabon mataki na ƙarfafa tsaro a faɗin ƙasar nan, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin gaggawa …
Wani rahoto dake fitowa yanzu-yanzu na nuni da cewa an sace wasu Mata goma sha uku (13) a yayin da suka je girbin gona a …
Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya tabbatar da cewa jami’an tsaro sun gano maboyar ’yan bindigar da suka sace ɗalibai mata 25 daga makarantar kwana …
Kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF) ta samu ƙarin goyon baya daga manyan yan kasuwa da hukumomi, inda aka tara gudunmawar biliyoyin Naira domin farfado da …
Zawaj Africa manhaja ce da babu irin ta, wajen haɗin aure bisa tsari tsaftatacce kuma tacecce, wanda yan kishin musulunci da al’adun Hausa suka yi …
An ja hankalina kan wata wasika da ake ikirarin an rubuta min, amma abin mamakin sai takardar take yawo a kafafen sada zumunta kafin ta …
Gwamnan Jihar Umaru Dikko Radda ya bada wannan umarnin ne biyo bayan tabarbarewar tsaro tare darkuwa da Dalibai da ake samu a halin yanzu. A …