An ba da wannan umarnin ne sakamakon tsananin zafi da ake tunanin ya yi ajalin wasu alhazai a ranar Lahadi Alfijir labarai ta ruwaito gwamnatin …
An ba da wannan umarnin ne sakamakon tsananin zafi da ake tunanin ya yi ajalin wasu alhazai a ranar Lahadi Alfijir labarai ta ruwaito gwamnatin …
Daga Aminu Bala Madobi Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jaddada mahimmancin dogaro da kai wajen samar da abinci. Alfijir labarai ta rawaito da yake …
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, tare da mai martaba sarkin Kano, Malam Muhammad Sanusi II, sun gabatar da Sallar Idin babbar Sallah a …
Hotunan Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero Yayin Halaryar Sallar Idi Mai Martaba ya karbi gaisuwa daga masoyansa sannan bayan idar da Sallar ne …
The Commissioner of Police in Kano State, Mr Ussain Gumel, said he had never disrespected the governor. Alfijir labarai had reported that Mr Haruna Dederi, …
Jaruma Hadiza Gabon ta sa ankama jarumi Zaharadden sani a jihar kaduna, Rahotanni sun bayyana cewa yanzu haka suna Police station a can jihar kadunan. …
Sarkin ya kuma mika sakon taya murna ga shugaban kasa Bola Tinubu, inda ya bukaci shugabannin biyu da su ci gaba da aiwatar da ayyukan …
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya ce bai damu da yiwuwar wani gwamna ya zo ya cire shi daga sarautar ba. Alfijir labarai …
A jiya Juma’a ne jami’an Hukumar Hajji ta Ƙasa, NAHCON su ka kama wasu ƴan Najeriya biyu da suka yi basaja a matsayin alhazai a …
A irin wannan ranar ce 9 ga watan Zul-Hijjah, SHEKARA ta goma bayan Hijira a Dutsen Arafat (ranar Arfa kenan) Annabi Muhammad S.A.W ya yi …
Babu rahoton rasa rai sai dai makwabtan da suka kai dauki sun samu kananan raunuka. Alfijir labarai ta ruwaito a safiyar ranar Juma’a ce aka …
Daga Baba Usman Gama Kwamishinonin da suka yi aiki tare da tsohon Nasir El-Rufai sun yi watsi da rahoton majalisar dokokin jihar da ya yi …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai hari a hedikwatar ‘yan sanda reshen Abaji da ke Abuja tare da yin fashi a …
Babbar kotun Tarayya dake zaman ta anan kano karkashin jagorancin Justice Simon Amobeda taci Gwamnatin Kano tarar Naira miliyan goma saboda tauye hakkin wanda yake …
Wani babban jami’in ‘yan sandan Kenya ya harbi mai jagorantar shari’a a wata kotun majistare da ke Nairobi, babban birnin ƙasar Kenya. Alfijir labarai ta …
Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar kano ta ce ta haramta hawan sallar yayin bukukuwan Babbar Sallah a jihar. Alfijir labarai ta hakan na …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Alkalin Kotun mai shari’a Liman Mohammed ne ya bayyana haka a hukuncin da ya zartar a yau Za a iya tuna cewa bangaren gwamnati Kano …