A ranar Alhamis din da ta gabata ne dai kotun kolin kasar ta kebe hukunci a gaban wata kara da gwamnatin tarayya ta shigar a kan gwamnonin …
A ranar Alhamis din da ta gabata ne dai kotun kolin kasar ta kebe hukunci a gaban wata kara da gwamnatin tarayya ta shigar a kan gwamnonin …
Babbar riga ta ce ta jani na sha ƙasa – Tinubu ya magantu a wajen liyafar cin abinci a ranar Demokradiyya. Alfijir labarai ta ruwaito …
Hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kama wasu mutane biyu tare da gayyatar wasu sakatarorin dindindin guda …
Sarki Muhammadu Sanusi II shi ma yayi gayyata zuwa wurin gagarumin bikin hawan sallah da za a yi a birnin Kano na sallah Babba. Masarautar …
Kwamishinan yan sandan jihar Kano ya maidowa masarautar Kano ta Alh. Aminu Ado Bayero amsa, bayan masarautar ta aikewa da hukumar yan sandan takardar neman …
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gano kurakurai a cikin layi na uku da na biyar da na 18 a gyararren taken Nijeriya da hukumar …
Kamfanin Guinness mai yin kayan sha ciki har da giya ya sanar da shirinsa na ficewa daga Najeriya saboda matsanancin halin da tattalin arziƙin ƙasar …
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Ya Samu missed Step a Yayinda yake hawa Motar da Zai zagaya filin Taro A yayin da ake Gudanar da bakukuwan …
Yan uwana yan Nigeria Bari in fara da taya dukkan mu murnar Ganin sake bikin wata ranar dimokuradiyya a yau 12 ga watan Yunin 2024. …
“Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bayar da gargadi game da zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a gobe Laraba 12 ga watan Yuni, 2024, …
Mai Martaba Sarkin kano na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero ya umarci hakimai da su shigo Kano ranar asabar domin shirye-shiryen gudanar da Hawan Sallah …
An Samu Tsaiko A Shari’ar Sarautar KanoBabbar Kotun Jihar Kano ta dage sauraron shari’ar zuwa ranar 24 ga watan Yuni, 2024. Alfijir labarai ta ruwaito …
Mataimakin shugaban ƙasar Malawi, Saulos Chilima ya mutu sakamakon haɗarin da jirgin da ke ɗauke da shi ya yi ranar Litinin. Alfijir labarai ta ruwaito …
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero, ya bayyana cewa kungiyoyin kwadago za su jira matakin da shugaba Bola Tinubu zai yanke kan shawarwarin …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta jahar Kano karkashin jagoranci Abba El-mustapha ta bata tabbacin hada hannu da masu Sana’ar aiki …
Wata babbar kotun Kano da ke zamanta a Sakatariyar Audu Bako ta bayar da umarnin hana Hukumar EFCC kamawa, tsarewa, tsangwama, tsoratarwa ko gayyatar dan …
Shugaban kamfanin Dangote kuma shugaban matatar man, Aliko Dangote, ya tabbatar da sanarwar game da sabon ranar da za a fara samar da dala biliyan …
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayyana Hon. Alhassan Ado Doguwa, tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, ba shi da laifi kan …
Majiyoyi sun shaida wa manema labarai cewa ‘yan ta’addan sun kai hari ne a tsakanin Garin Kuturu da kauyen Mannari da ke kusa da Auno, …