Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: NIJAR

IMG 20251103 WA0055
Labarai, NIJAR

Zumunci: Ba Za Mu Zuba Ido Amurka Ta Farwa Najeriya Ba – In Ji Janar Tchiani

Posted onNovember 3, 2025November 3, 2025

Daga Aminu Bala Shugaban ƙasar Nijar, Janar Muhammad Tchiani, ya bayyana cewa “Babu wani makamin daya isa ya gitta ta sararin samaniyar mu ba tare …

IMG 20250304 141519
Labarai, NIJAR

Jamhuriyar Nijar Ta Shirya Saka Linzami Kan Amfani Da Social Media A Fadin Kasar

Posted onMarch 4, 2025March 4, 2025

Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Intanet na jamhuriyar Nijar, Sidi Mohamed Raliou, ya ce ƙasar na da niyyar saka linzami ga masu amfani da kafofin …

Nijar
Labarai, NIJAR

Labari Mai Dadi: Mayaka 400 Sun Mika Wuya A Nijar

Posted onNovember 28, 2024November 28, 2024

Sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a birnin Agadez, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na ƙasar, …

Screenshot 20240920 093217 Chrome
Labarai, NIJAR

Nasara! An kashe ‘yan ta’adda fiye da 100 a wasu hare-hare a Nijar

Posted onSeptember 20, 2024September 20, 2024

A harin na farko da aka kai a yammacin yankin Tillaberi a ranar Lahadin da ta gabata, ‘yan ta’addar da suka kai ɗaruruwa sun kashe …

Screenshot 20240917 121512 Chrome
Labarai, NIJAR

Kasar Amurka Ta Kammala Kwashe Dakarunta Daga Jamhuriyar Nijar

Posted onSeptember 17, 2024September 17, 2024

Wasu ‘yan tsirarun jami’an sojin da aka dorawa alhakin tsare ofishin jakadancin Amurka ne kawai suka rage, a cewar mai magana da yawun Pentagon Sabrina …

Screenshot 20240905 193921 WhatsAppBusiness
Labarai, NIJAR

Nijar ta kama sama da mutum 245 da ke da alaƙa da kungiyoyin ta’addanci

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Daga cikin wadanda aka kama har da ‘yan kasashen Aljeriya da Chadi da Somaliya. Alfijir Labarai ta rawaito hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun kama akalla …

Screenshot 20240808 170426 Chrome
Labarai, NIJAR

Ana Wata! Sabuwar Ƙungiyar Yan Tawaye Ta Bulla A Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Wata sabuwar ƙungiyar ‘yan tawaye, mai suna, Mouvement Patriotique du Niger, MPN, ta ɓulla a yankin arewacin Jamhuriyar Nijar. Alfijir labarai ta ruwaito kungiyar tawayen …

FB IMG 1721336455687
Labarai, NIJAR

Wata Miyar! Gwamnatin Nijar Ta Rage Farashin Man fetur A Kasar

Posted onJuly 18, 2024July 18, 2024

Gwamnatin sojin Nijar ta sanar da rage farashin man fetur a fadin ƙasar. Alfijir labarai ta ruwaito Gwamnatin ta rage farashin fetur ne ƙasa daga …

Screenshot 20240327 055628 com.facebook.katana edit 9938084332336
Lagos, NIJAR

Yadda Tattaunawar Shugaban Mulkin Sojan Nijar Yayi Da Shugaban Rasha Kan Haɗin Gwiwar Tsaro

Posted onMarch 27, 2024March 27, 2024

Tawagar Rasha ma ta ziyarci Nijar a watan Disambar da ya gabata. Alfijir labarai ta rawaito Shugaban mulkin sojan Nijar Janar Abdourahamane Tchiani ya tattauna …

Labarai, NIJAR

Nijar Za Ta Koma Amfani Da Tashoshin Jiragen Ruwan Kasashen Libiya Da Aljeriya

Posted onJanuary 7, 2024January 7, 2024

Nijar ta bayyana aniyarta na karfafa cinikayya da kasashe makwabtanta irin su Aljeriya da Libiya, ta yadda za ta yi amfani da tashoshin jiragen ruwan …

FB IMG 1703052214009
Labarai, NIJAR

Rana Dubu Ta Barawoi! Dubun Wasu Gagga Gaggan Yan Ta’adda Ta Cika

Posted onDecember 20, 2023December 20, 2023

A birnin Yamai, babbar ma’aikatar ’yan sanda DPJ ta bankado wasu gaggan gungun barayi guda hudu da suka yi karin suna wajen fashi da makami, …

FB IMG 1702359002916
Labarai, NIJAR

Juyin Mulki Nijar! Babban abin da ya sa muka ƙi sakin Mohammed Bazoum – Tchiani

Posted onDecember 12, 2023December 12, 2023

Jagoran sojojin da suka hambarar da gwamnatin dimokradiyya a Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya ce akwai dalilan da suka sanya su ƙin sakin hamɓararren …

IMG 20231204 083314
Labarai, NIJAR

Najeriya Ta Aikewa Da Jamhuriyar Nijar Budaddiyar Wasika Akan Bazoum

Posted onDecember 4, 2023December 4, 2023

Minisitan ya kuma kore zargin da wasu ke yi cewa wasu kasashe ne ke fadawa Najeriya abin da za ta yi kan lamarin na Nijar. …

IMG 20231202 090046
Labarai, NIJAR

An bayar da shawarar kafa tarayyar kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso

Posted onDecember 2, 2023December 2, 2023

Tuni dama suka kirkiri wata kungiya mai suna Alliance of Sahel States da zummar karfafa tsaro da bunkasa tattalin arziki a tsakaninsu. Alfijir labarai ta …

Bazoum
Labarai, NIJAR

Lauyoyin Bazoum sun nemi kotu ta bayar da umarnin mayar da shi kan mulki a Nijar

Posted onNovember 6, 2023November 6, 2023

Lauyoyin hamɓararren shugaban Jamhuriyar Nijar, Mohammed Bazoum sun buƙaci kotun Ecowas da ta umurci a mayar da shi kan mulki kasancewar hamɓarar da shi da …

Labarai, NIJAR

Sojojin Nijar sun dakile yunƙurin Bazoum na guduwa daga kasar

Posted onOctober 20, 2023October 20, 2023

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta sanar da daƙile wani yunƙurin hamɓararren Shugaban ƙasar Mohamed Bazoum na tserewa tare da iyalinsa. Alfijir Labarai ta rawaito mai …

Labarai, NIJAR

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jakadan Faransa a Nijar ya fita daga kasar

Posted onSeptember 27, 2023September 27, 2023

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce zai kwashe dakarun kasar daga Nijar nan da karshen shekarar da muke ciki. Jakadan Faransa a Jamhuriyar Nijar ya …

Faransa, Labarai, NIJAR

Faransa ta sanar da kwashe dakarunta da ma’aikatan jakadancinta daga Nijar

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce kasarsa za ta janye jakadanta sannan ta kwashe dakarunta daga Jamhuriyar Nijar nan da watanni kadan masu zuwa, bayan …

Labarai, NIJAR

CNSP da gwamnatin Nijar sun yi alawadai da halayyar Antonio Guterres da Faransa

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A lokacin da kasashen duniya suke halartar babban zaman taron MDD karo na 78 a birnin New-York na Amurka, kasar Nijar da ke halartar taron …

Labarai, NIJAR

Mahamadu Issoufou ya ja kunnen ECOWAS kan yakar Nijar

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Har yanzu ina cikin damuwa kan rikicin da kasata Nijar ke ciki, ina kara jaddada cewa tattaunawa kadai za ta bude hanyar mayar da dimokuradiyya …

Posts pagination

1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab