Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 744/ Siyarwa = …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 744/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito Hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB ta soke rajistar ɗalibai 817 a jarrabawar gama sakandare ta 2023 (UTME). Magatakardar hukumar, Farfesa …
Alfijr ta rawaito Kotun Koli ta dakatar da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na hana amfani da tsohuwar takardar Naira daga ranar 10 ga …
Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa, INEC, ta ce amfani da adireshin IReV wajen yada sakamakon zaben na rumfunan zabukan kasar …
Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN ta janye umarnin dakatar da ayyuka tare da umurtar mambobinta a fadin kasar da su …
Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN ta umurci mambobin kungiyar da su dakatar da duk wasu ayyuka a fadin kasar nan. …
Alfijr ta rawaito wata babbar kotu a babban birnin tarayya Abuja ta tilastawa babban bankin Najeriya CBN da ya ci gaba da aiwatar da shirin …
Alfijr ta rawaito wasu ma’aikatan wani shahararren bankin Najeriya sun tsere daga harabar bankin ta katanga da nufin kaucewa fushin kwastomominsu da suka fusata. An …
Alfijr ta rawaito Wani gidan mai ya kone bayan tashin gobara da ta kama injinan bayar da mai da wani gini da ke harabarsa a …
Alfijr ta rawaito Rundunar EFCC shiyar jihar Lagos ta gurfanar da mawallafin kamfanin Macmillan Najeriya tare da Farfesa Adesanya Iyiola Adelekan da Bola Fasasi a …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun jihar Kogi ta ba da umarnin aikewa da Abdulrasheed Bawa Shugaban EFCC gidan gyaran hali saboda kin bin umarnin kotu. …
Since dating can be stressful, there is the possibility of humor to try to reduce tensions. In a new study published in the Proceedings of …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 745/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito ɗan takarar Sanatan Kano ta tsakiya, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura wanda aka fi sani da AA Zaura ya sake gurfana a gaban …
Alfijr ta rawaito Jihohin Kaduna, Kogi da Zamfara sun shigar da kara a gaban gwamnatin tarayya na neman ta dakatar da ci gaba da aiwatar …
Alfijr ta rawaito Fitaccen mawaƙin nan Naziru M. Ahmad wanda ake yi wa laƙabi da Sarkin Waƙa, ya bayyana cewar, ba bukatar talaka ce ta …
Alfijr ta rawaito hukumar Alhazai ta Ƙasa, NAHCON ta baiwa Jihar Kano gurbin alhazai dubu 5902 domin zuwa aikin Hajjin bana, 2023. Muhammad Abba Dambatta …
Alfijr ta rawaito hukumar ICPC, ta kama manajan ayyuka na reshen bankin FCMB a Jihar Osun saboda zargin ɓoye sababbin takardun naira. Hukumar ta ce …
Alfijr ta rawaito Tsohon gwamnan Sokoto kuma jigo a jam’iyyar PDP, Alhaji Attahiru Bafarawa ya nuna rashin dadinsa game da kalaman da gwamna Nasiru El …