Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Analysis templates

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Labarai

Karancin Man Fetur: IPMAN Da NNPC Sun Shirya Kawar Da Matsalar Mai A Najeriya- Danmalam

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya IPMAN, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri yayin da ake kokarin shawo …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Aika-Aika, Labarai

Mutane 27, Aka Harbe Ma’aikatan Kamfanin Dangote Cement A Yayin Rufe Masana’antar

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an kamfanin Dangote Plc sun bayyana cewa ma’aikatan kamfanin su 27 ne aka harbe a lokacin da wasu ‘yan daba dauke da …

Labarai, Lafiya

Mutane 66 Suka Rasa Ransu Sakamakon Shan Wani Maganin Tari A Kasar Gambia

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito wani gurbatattun magunguna hudu na da nasaba da raunin koda, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya. Alfijr Labarai Majalisar Binciken Likitoci ta …

Al Ajabi, Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Labarai

Shugaban Amurka Joe Biden Ya Yiwa Duk ‘ƴan Wiwin Ƙasar Afuwa

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito shugaba Joe Biden ya fitar da wata sanarwa a shafinsa na Twitter ranar Alhamis cewar ya yi afuwa ga duk Amurkawan da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Labarai, Tsaro

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kubutar Da Wasu Mutane 9 Da Aka Shirya Yin Safararsu Zuwa Kasashen Waje Daga Kano

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ceto mutane 9 da aka yi garkuwa da su bayan wani samame da suka kai a …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Kudaden Waje Suke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Alhamis

Posted onOctober 6, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 728 / Siyarwa = 733 Pounds zuwa Naira Siya …

Kwankwasiyya, Labarai

Abba Gida Gida Ya Jinjinawa Malamai Bisa Gudummawar Da Suke Bayarwa Ga Al’umma

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar NNPP Engr. Abba K. Yusuf a ranar malamai ta duniya a wannan shekara ta 2022, …

Kannywood, Labarai

Jarumar Kannywood Ruƙayya Dawayya Zata Amarce Nan Kusa Da Angonta

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito auren nan da aka jima ana tsimayen sa, wato na jarumar Kannywood, Ruƙayya Umar Santa (Dawayya)  da Shugaban Hukumar Tace Finafinai ta …

Ibtila i, Labarai

Ibtila I! Wata Gobara Da Ta Tashi A Wani Katafaren Gidan Sai Da Gadaje A Kano Ta Legume Miliyoyin Naira

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito da Safiyar Yau, Laraba gobara ta tashia wani Katafaren gidan sayar da kayan Gado da Kujeru na zamani mai suna Vava Furnitures …

Al Ajabi, Labarai

In Da Ranka! Wani Ɗalibin Ya Siyar Da Kodar Domin Ya Siyawa Budurwarsa iPhone 14

Posted onOctober 4, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito Wani matashi dan Najeriya ya sayar da kodar sa domin ya samu sabuwar wayar iPhone da aka saki a farashin sama da …

Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceci Rayuka 72, Da Dukiya Ta 38,600,050.00

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Karkashin Jagorancin Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhammad ta bayyana cewar a watan Satumba 2022, hukumar kashe …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Najeriya Na Tafka Asarar Naira Biliyan 585 Duk Shekara Kan Fatun dabbobi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Darakta Janar na Cibiyar Fasahar Fata da Kimiyya ta Najeriya (NILEST), Farfesa Mohammed Kabiru Yakubu, ya ce Najeriya na asarar kusan N585. …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Kan Wani Sabon Jirgin Da Ƙasar China Ta Yi Wa Najeriya.

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya ce kasar na iya duba yiwuwar siyan sabon jirgin fasinja kirar C919 da aka amince …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Tsohon Sufeton Ƴan Sanda Nigeria IGP Adamu

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da karrama tsohon sufeto Janar na ‘yan sanda Mohammed Abubakar Adamu na kasa. Alfijr Labarai Kwafin …

Labarai, Ta addanci

Dubun Wasu Barayi Da Suka Sungume Motar Limamin Juma’a Ta Cika

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta yi nasarar cafke barayin da suka sace motar limamin Masallacin Juma’a na ITN Zangon Shanu dake …

Aika-Aika, Labarai

Yayin Neman Tsallakawa ƙasar Turai Maza Fiye Da 500 Ne Suka Yi Lalata Da Ni Bisa Tursasawa

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito wata mata mai suna Maghnia da ke kasar Aljeriya ta bayyana cewar har da wadanda suke da cutar HIV, wasu ma sun …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 … 22 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab