Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Money saving tips

Labarai, Nishadi

Yadda Fasihan Wasu Yara Mawaka Yan Baiwa Suka Yi Gangami Suka Yi Waƙar Bestie

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu yara yan baiwa sun yi hadin guiwa wajen rera wata waƙa mai suna Bestie Alfijr Labarai Waƙar Bestie ta zo ne …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Labarai

Karancin Man Fetur: IPMAN Da NNPC Sun Shirya Kawar Da Matsalar Mai A Najeriya- Danmalam

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya IPMAN, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri yayin da ake kokarin shawo …

Al Ajabi, Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Aika-Aika, Labarai

Wani Matashi Ya Harbe Ƙaninsa Ya Tsere Abinsa A Jihar Kwara

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan sandan Jihar Kwara, ta bayyana cafke wani matashi mai suna Abubakar bisa zarginsa da harbe ƙaninsa Yusuf ɗan shekera goma …

Ibtila i, Labarai

Ibtila I! Wata Gobara Da Ta Tashi A Wani Katafaren Gidan Sai Da Gadaje A Kano Ta Legume Miliyoyin Naira

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito da Safiyar Yau, Laraba gobara ta tashia wani Katafaren gidan sayar da kayan Gado da Kujeru na zamani mai suna Vava Furnitures …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Dumi Duminsa!Gwamnatin Tarayya Ta Yiwa Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, Kishiyoyi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyoyin Ilimi Biyu Bayan Tsangwama da Tattaunawa, wanda ba a samu sakamako mai kyau ba, Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya, a ranar …

Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceci Rayuka 72, Da Dukiya Ta 38,600,050.00

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Karkashin Jagorancin Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhammad ta bayyana cewar a watan Satumba 2022, hukumar kashe …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Kan Wani Sabon Jirgin Da Ƙasar China Ta Yi Wa Najeriya.

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya ce kasar na iya duba yiwuwar siyan sabon jirgin fasinja kirar C919 da aka amince …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Tsohon Sufeton Ƴan Sanda Nigeria IGP Adamu

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da karrama tsohon sufeto Janar na ‘yan sanda Mohammed Abubakar Adamu na kasa. Alfijr Labarai Kwafin …

Aika-Aika, Labarai

Yayin Neman Tsallakawa ƙasar Turai Maza Fiye Da 500 Ne Suka Yi Lalata Da Ni Bisa Tursasawa

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito wata mata mai suna Maghnia da ke kasar Aljeriya ta bayyana cewar har da wadanda suke da cutar HIV, wasu ma sun …

Gobara, Labarai

Wata Gobarar Da Ta Tashi Tsakar Dare Ta Ƙone Gidaje Tare Da Wani Ɗan shekara 50

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito wani ibtila’i ya faru a ranar Lahadi, yayin da wani mutum da har yanzu ba a kai ga gane ko wanene ba …

Al Ajabi, Labarai

Kalan Sharri Ne, Ban Ci Kudin Wanda Ya Kai Ni Kara Kotu Ba! In ji Jaruma Hadiza Gabon

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

Alfijr ta rawaito Fitacciyar Jarumar masana’antar Kannywood Hadiza Aliyu wadda aka fi sanida Hadiza Gabon ta ƙaryata batun cewa ta damfari wani da sunan za …

Kasashen Waje, Labarai

Sojoji Sun Yiwa Gwamnatin Soja Juyin Mulki A Burkina Faso

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

Alfijr ta rawaito Sojoji a ƙasar Burkina Faso sun hamɓare shugaban gwamnatin sojan ƙasar, Laftanar Kanar Paul-Henri Sandaogo Damiba a ranar Juma’a, bayan ya hau …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kadan Daga Cikin Bayanai 47 Da Shugaba Buhari Ya Gabatar A Ranar Samun ƴancin Najeriya

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

. Alfijr ta rawaito Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabinsa na karshe a ranar da Najeriya ke cika shekara 62 da samun ƴancin …

Ayyukan Fasaha, Labarai

Manhajar Google Ta Gabatar Da Sabbin Na’urorin Zamani Guda 6 Don Inganta Bincike

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito Manhajar Google ta sanar da sabbin abubuwa guda shida da ci gaban bincike don taimakawa mutane tattarawa da gano bayanai ta sabbin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutun Cikar Kasar Shekaru 62 A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 28, 2022September 28, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 3 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin bikin cikar kasar shekaru 62 da samun …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani Ɗan Kasuwa Da Jikkata Mutum Ɗaya A Kano

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito Ƴan bindiga sun harbe wani Inyamiri ɗan kasuwa, mai suna Ifeanyi a unguwar Sabongari a Jihar Kano. Alfijr Labarai Lamarinya faru ne …

Labarai, Ta addanci

Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Goma Sha biyar 15 A Wani Hari A Masallaci A Zamfara

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito mutum 15 ne suka mutu wasu kuma da dama suka jikkata a wani harin aka kai a wani masallaci a jihar Zamfara. …

Kisan Gilla, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wani Ɗan Sanda Hukuncin Ɗaurin Rai Da Rai

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito wata babban kotun a Jihar Lagos ta yanke wa wani ɗan sanda Olalekan Ogunyemi, daurin rai dai rai saboda kashe wani mutum …

Posts pagination

‹ 1 … 11 12 13 14 15 … 21 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab