Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, ta umarci Musulman ƙasar su fara azumin Watan Ramadan a ranar Laraba 18 ga watan Fabrairun 2026. Matakin na …
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, ta umarci Musulman ƙasar su fara azumin Watan Ramadan a ranar Laraba 18 ga watan Fabrairun 2026. Matakin na …
Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya bada umarni an kaddamar da wani gagarumin hari mai matukar muni kan ‘yan ta’addan ISIS a jihar Sokoto Nigeria …
Ajiyan Sokoto, Alhaji Umar I. Ajiya, ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa yana shirin tsayawa takarar kujerar Gwamnan Jihar Sokoto a 2027. Mai magana …
Matasan Ƙaramar hukumar Shagari sun kashe wasu ’yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin waɗanda suka addabi yankin Ƙaramar hukumar Shagari a Jihar Sakkwato. …
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yana hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) a birnin …
Rundunar ‘yan sanda ta ƙasar Uganda ta ce tana bincike game da mutuwar wani ɗanƙwallon ɗan Najeriya mai suna Abubakar Lawal, wanda ya faɗo daga …
‘Yan bindiga sun sace amarya da kawayenta su hudu a karamar hukumar Sabon Birni, jihar Sakkwato. Harin ya faru ne a ranar Asabar a kauyen …
Hedkwatar Tsaron ta bayyana cewa sojojin Najeriya sun kama kasurgumin shugaban ‘yan ta’adda, Abubakar Ibrahim, wanda aka fi sani da Habu Dogo a Sokoto, da …
Rundunar ƴan sandan Jihar Sakkwato ta kama wani matashi mai suna Abba Aliyu kan zargin sa da laifin yin garkuwa da wani ɗan ƙaramin yaro. …
Shahararren dan ta’addar nan da ya addabi yankunan Yar tashar sahabi, janyar Dansadau zuwa magami ya bakunci lahira, a daidai lokacin da ya hadu da …
Daga Aminu Bala Madobi Asusun Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto Dr Attahiru Bafarawa Foundation ya zakulo wasu mutane da za.su rattara bukatocin al’ummar Jihar Sokoto, musamman …
Daga Aminu Bala Madobi Bello Turji Kasurgumin dan ta’adda da ya addabi jihohin arewa maso yamma ya maida martani ga fitaccen masanin shari’a Bulama Bukarti …
Daga Aminu Bala Madobi Karamin ministan tsaro Dr. Bello Matawalle ya bayyana bacin ransa kan yadda ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga ke cin karensu ba …
Ƙaramin ministan tsaro na Najeriya, Bello Matawalle ya sha alwashin cewa za a zaƙulo tare da hukunta duk masu hannu a kisan Sarkin Gobir na …
Rundunar ƴan sandan jihar Sokoto ta tabbatar da sanya dokar hana fita a garin Sabon Birni da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto …
A Najeriya, mazauna yankin gabashin Sakkwato, na ci gaba da kokawa kan yadda matsalar rashin tsaro ke ta daɗa ƙamari a shiyyar. Sabon Birni da …
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya gargadi kananan hukumomi da Jami’an ilimi na kananan hukumomin da ake zargi da karkatar da kyautar Naira 30,000 da …
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce a kundin tsarin mulkin Najeriya, Mai Alfarma Sarkin Musulmai bashi da ikon nada kowa a kowanne irin mukami. Alfijir labarai …
Babbar kotun jihar Sokoto ta dakatar da tube rawanin Hakimai guda 2 wanda hakan ke da alaka da kudurin dokar masarautu ta jihar. Alfijir labarai …