Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Zaɓe

best seller i
Labarai, Zaɓe

Da Dumi Duminsa: Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za a yi Babban zaben 2027 a Nigeria

Posted onFebruary 13, 2026February 13, 2026

Hukumar zaɓe mai zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar dokoki ta …

FB IMG 1770236081020
Labarai, Majalisar Dattijai

Najeriya: Majalisar Dattawa ta amince da kudurin gyaran dokar zabe bayan zaman awanni biyar

Posted onFebruary 4, 2026February 4, 2026

Majalisar Dattawa a ranar Laraba ta amince da kudurin gyaran Dokar Zabe bayan shafe awanni biyar ana tattauna shi sashi-sashi. Kudurin shi ne kaɗai abin …

FB IMG 1761248371112
Kasashen Waje, Labarai

Zaɓe: Hukumomi sun katse intanet a Kamaru

Posted onOctober 23, 2025October 23, 2025

Rahotanni na cewa an samu katsewar intanet a sassa da dama na kamaru, yayin da ‘yan ƙasar ke ci gaba da jiran sakamakon zaɓen shugaban …

IMG 20251014 WA0003
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Ta Nemi A Gudanar Da Babban Zabe A Watan Nuwanba 2026.

Posted onOctober 14, 2025October 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta Najeriya ta ba da shawarar a gudanar da zaɓen 2027 a watan Nuwamba 2026, wato watanni …

FB IMG 1757754167093
Labarai

Hukumar INEC Ta Amince da Sabbin Jam’iyyu 14 a Najeriya

Posted onSeptember 13, 2025September 13, 2025

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta amince da rijistar sabbin jam’iyyun siyasa guda 14, wadanda za su fara shiga sahun manyan ayyukan …

IMG 174446 23825 1755967493820
Labarai, Zaɓe

Sama da katin zabe 360,000 ke hannunmu masu su basu zo sun karɓa ba a Kano – In ji Shugaban INEC

Posted onAugust 23, 2025August 23, 2025

Shugaban Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa reshen jihar Kano Ambassada Abdu Zango ya ce akwai sama da katin zabe 360,000 da har yanzu …

FB IMG 1755350506022
Labarai, Zaɓe

An kama ƴan daba sama da 100 da ake zargi da yunkurin tada tarzoma a zaɓen cike gurbi a Kano: – INEC

Posted onAugust 16, 2025August 16, 2025

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa an kama fiye da mutane da ake zargin ƴan daba ne sama da ɗari,  …

FB IMG 1751447690638
INEC, Labarai

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe a Najeriya

Posted onJuly 2, 2025July 2, 2025

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya na shekarar 2027, hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta bayyana shirin ta na fitar da ƙarin …

FB IMG 1734078061516
Labarai, Zaɓe

INEC ta shirya tsaf domin ba da damar kada kuri’a ba tare da katin zabe ba

Posted onDecember 13, 2024December 13, 2024

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bada shawarar canja tsarin zaɓen na Najeriya, inda ta nuna cewa amfani da katin zaɓe (PVC) …

Tinubu vs Trump
Amurka, Labarai

Shugaba Tinubu ya taya sabon shugaban Amurka Donald Trump murnar lashe zabe

Posted onNovember 6, 2024November 6, 2024

Shugaba Bola Tinubu ya taya Shugaba Donald Trump murnar nasarar sake zabensa a matsayin shugaban kasar Amurka na 47. Shugaba Tinubu dai ya himmantu wajen …

Kansek
Labarai, Zaɓe

Da Ɗumi-Ɗuminsa: NNPP ta lashe dukka kujerun ciyamomi da kansiloli

Posted onOctober 26, 2024October 26, 2024

NNPP ta lashe dukka kujerun ciyamomi 44 da kansiloli 484 a zaben ƙananan hukumomi da ya gudana a yau Asabar a jihar Kano. Shugaban hukumar …

best seller i
Kotu, Labarai

Karan Batta! Bayan umarnin kotu na yin zaɓe a Kano wata kotun ta sake haramta zaɓen goben

Posted onOctober 25, 2024October 25, 2024

Justice Simon Amobeda na babbar kotun tarayya dake kano ya kuma yin wani sabon hukunci a yau juma’a. A cikin hukuncin da ya gabatar, Alkalin …

FB IMG 1723959647845
Kano, Labarai

Babu wanda ya isa ya hana hukumar zabe gudanar da zaɓen kananan hukumomi – In Ji Gwamna Abba

Posted onOctober 25, 2024October 25, 2024

‘Yan Najeriya musamman mazauna Kano na dakon ganin yadda za ta kaya a gobe Asabar game da zaɓen ƙananan hukumomi a jihar, yayin da gwamnatin …

FB IMG 1729605707245
Kotu, Labarai

Wata Sabuwa: Kotu ta sauke shugaban hukumar zabe ta Kano

Posted onOctober 22, 2024October 22, 2024

Babbar kotun tarayya dake zamanta a Kano ta rushe shugabancin Farfesa Sani Lawan Malumfashi a matsayin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano. …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Amince Da Bukatar APC Na Duba Na’urar BVAS Ta Zaɓen Gwamna

Posted onJune 17, 2023June 17, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Kano, a ranar Juma’a, ta amince da rokon da jam’iyyar APC ta Kano shigar, na …

Labarai, Zaɓe

Ma’aikatan Zaɓe Da Ƴan Jarida Sun Sha Da Ƙyar A Wata Mazaɓa A Kano

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa an samu wata hatsaniya a mazaɓar Ja’oji har wasu ma’aikatan zaɓe da ƴan jarida suka …

INEC, Labarai

Ibtila’i: An Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Wucin Gadi Na INEC 17 Yayin Tafiya Aiki

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hoodlums sun yi garkuwa da ma’aikatan wucin gadi 17 na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da aka tura zuwa …

INEC, Labarai

Wata Sabuwa: INEC Ta Bankado Wasu Katunan Shaida Na Jabu Ga Jami’an Tsaro

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta koka kan katin shaidar jabu ga jami’an tsaro da ke aikin zabe. Okoye …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Ayyana Neman Wani  Ɗan Takarar Gwamna Ƴan Kwanaki Kafin Zaɓe

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar ta bayyana cewa tana neman dan takarar gwamna ‘yan kwanaki kafin zabe. Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar All …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab