Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Magoya bayan Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, na ci gaba da nuna bacin ransu kan yadda aka sanya shi memba kawai …
Shugaban rukunin kamfanin man fetur na ƙasa NNPC, Bayo Ojulari, ya bayyana cewa rufe matatun man fetur mallakin gwamnati wani muhimmin mataki ne na kawo …
Wasu ‘yan majalisar dokokin Amurka guda biyar daga jam’iyyar Republican sun gabatar da kudiri a majalisar wakilai ta ƙasar domin tilasta wa sakataren harkokin wajen …
Allah ya yi wa ɗan’uwan tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, wato Alh. Dahiru Shekarau, rasuwa. Cikin wata sanarwa da hadiman tsohon gwamnan suka sanar …
Tsoho shugaban hukumar kula da aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Sheikh Abdullah Saleh Usman, ya fito ya fadawa duniya dalilan da suka sanya shi …
Shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ya ajiye mukaminsa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa na ya rabawa menema labarai …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnan ya umarci Ma’aikatar Lafiya ta Kano da ta tabbatar an ba dukkan waɗanda hatsarin ya rutsa da su kulawar lafiya kyauta Gwamnan Kano, Abba …
Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhuWannan wasiƙa ba ta zuwa da zagi, ba ta zuwa da tayar da hankali, kuma ba ta zuwa da nufin nuna yatsa …
Majalisar dokokin jihar Kano a ranar Asabar ta karyata jita-jitar da ke yawo na cewa ana shirin tsige mataimakin Gwamnan jihar, Aminu Abdulsalam-Gwarzo. Majalisar ta …
Katafariyar Makarantar Koyon aikin Lafiya ta COGNATE COMMUNITY COLLEGE OF HEALTH SCIENCE AND TECHNOLOGY e ta fara siyar da form din daukar sabbin Dalibai, domin …
Ƙungiyar Lauyoyin Nijeriya (NBA) ta ce ta yanke shawarar shigar da ƙorafi ga Rundunar ’yan sandan Nijeriya da sauran hukumomin tsaro domin a binciki ikirarin …
Abdussalam Muhammad Kani, FCFAPhD (Economics), M.Sc. (Economics), B.Ed. (Economics), N.C.E. (English/Economics) Dimokaraɗiyya ba ta bunƙasa a hanya hana yancin Magana, tsoro, ko fassarar doka ta …
Rahotanni na baiyana cewa rikicin ya ɓarke a taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kano a yankin mazaɓar Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado. …
Wata ƙungiyar ’yan kasuwar man fetur a ɓangaren saye da rarrabawa, ta bukaci Hukumar Kare Hakkin Masu Sayen Kayayyaki ta Kasa (FCCPC) da ta gaggauta …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Majalisar Dattawa a ranar Laraba ta amince da kudurin gyaran Dokar Zabe bayan shafe awanni biyar ana tattauna shi sashi-sashi. Kudurin shi ne kaɗai abin …
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (ICPC) ta tsare tsohon Darakta-Janar na Hukumar Kula da Harkokin Ruwa ta Nijeriya (NIMASA), Bashir Jamoh. Majiyoyi sun …