Rahotanni na cewa an samu katsewar intanet a sassa da dama na kamaru, yayin da ‘yan ƙasar ke ci gaba da jiran sakamakon zaɓen shugaban …
Rahotanni na cewa an samu katsewar intanet a sassa da dama na kamaru, yayin da ‘yan ƙasar ke ci gaba da jiran sakamakon zaɓen shugaban …
A non-partisan group, “One Kano Agenda”, has strongly condemned a planned protest in Kano by certain organisations demanding the release of the detained leader of …
An samu sabani a zauren majalisar dattawa a ranar Talata, yayin da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro daga jihar Filato ga majalisar dattawa don nada shi minista a gwamnatinsa. …
Gwamnatin Jihar Kano tayi alkwarin kammala manyan ayyukan gine-gine guda biyu wato gadar sama ta Tal’udu da ta Dan’Agundi kafin ƙarshen wannan shekara. Kwamishinan ma’aikatar …
Shugaban ma’aikatan jahar Kano Abdullahi Musa yaja hankalin ma’aikata kan zuwa aiki akan lokaci a fadin jihar, domin sauke alkawarin da kowa ya dauka da …
Alfijir Labarai ta binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Rahotanni sun bayyana cewa ana binciken wani tsohon gwamna daga ɗaya daga cikin jihohin kudancin Najeriya bisa zargin alaƙa da wasu jami’an soji 16 da …
Muna gabatar muku da kayan gyaran girki wato Spices wanda aka yi muku takakkiya daga kasar Libya domin kara wa girkinku daɗi, mai suna BAHARAT …
Dubban mutane ne suka shiga zanga-zanga a sassan Amurka ta adawa da manufofin shugaban ƙasar Donald Trump. An gudanar da zanga-zangar da aka yi wa …
Rundunar ƴan sandan Najeriya, shalkwatar Zone One da ke Kano, ta yi wa sanannen ɗan jarida mai gabatar da shirye-shirye, kuma shugaban sashin shirye shirye …
Hedkwatar Tsaron Najeriya (Defence Headquarters, DHQ) ta karyata rahotannin da ke yaduwa a kafafen sada zumunta da wasu gidajen labarai na yanar gizo, da ke …
The Defence Headquarters has dismissed as false and malicious reports linking the cancellation of Nigeria’s 65th Independence Anniversary activities to an alleged coup attempt by …
Gwamnatin Jihar Kano Ta Ja hankalin malaman gaba da Sakandare da ke fadin jihar domin amfani da Iliminsu da gogewarsu wajen taimakawa gwamnati kan wayar …
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar da Kakakin rundinar CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya sanar a shafinsa na Facebook, ya ce, an kama mutanen …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka kulla tsakanin kungiyar Hamas da Isra’ila, akalla Falasɗinawa uku sun rasa rayukansu a ranar Alhamis sakamakon hare-haren Isra’ila …
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cire wajibcin shiga makarantun gaba da sakandare a fadin kasar, wanda a baya darasin lissafi da turanci wajibi ne sai …