Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 161509 27526 1779894932091
Kano Labarai

Sakon Barka Da Sallah Daga Alh Musa Jidda Ɗan Adalan Mubi Saraki

Posted onMay 27, 2026May 27, 2026
IMG 173703 25526 1779727032843
Labarai Saudiyya

A karon farko cikin shekara 139, rana za ta kasance a daidai tsakiyar saman dakin Ka’aba a ranar Babbar Sallah ta bana

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026
IMG 125130 19326 1773921098651
Kayan Abinci Labarai

Yadda Farashin Kayan Abinci Da Kayan Amfanin Gona Ke Gudana A Kasuwar Sundu Dake Jihar Kano a yau Litinin 25/05/2026

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 161509 27526 1779894932091

Sakon Barka Da Sallah Daga Alh Musa Jidda Ɗan Adalan Mubi Saraki

Posted onMay 27, 2026May 27, 2026 Kano, Labarai
IMG 173703 25526 1779727032843

A karon farko cikin shekara 139, rana za ta kasance a daidai tsakiyar saman dakin Ka’aba a ranar Babbar Sallah ta bana

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026 Labarai, Saudiyya
IMG 125130 19326 1773921098651

Yadda Farashin Kayan Abinci Da Kayan Amfanin Gona Ke Gudana A Kasuwar Sundu Dake Jihar Kano a yau Litinin 25/05/2026

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026 Kayan Abinci, Labarai
FB IMG 1771423167430

A Karon Farko Tinubu Ya Amince Da Ƴan Najeriya Na Fama Da Talauci A Faɗin Ƙasar

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026 Labarai
Labarai, Lagos

Hukumar Kula Da Filayen Jiragen Sama Ta Najeriya FAAN Ta Rufe Filin Jirgin Saman Lagos

Alfijr ta rawaito Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta ce an rufe titin jirgin da ke filin jirgin saman Murtala Muhammed …

By Musa Bestseller
Posted onMarch 13, 2023March 13, 2023
Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onMarch 13, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …

Ibtila i, Labarai

Wata Gobara Ta Tashi A Kasuwar Singa Da Ke Birnin Kano

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano a ranar Litinin  ta tabbatar da cewa gobara ta kone wasu shaguna da ba a tantance …

Labarai

Da  Ɗuminsa: CBN Ya Buƙaci Bankunan Da Su Riƙa Fitarwa Da Karɓar Tsofaffin Takardun Kuɗin Naira

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan babban bankin na CBN, Godwin Emefiele ya bayar da wannan umarni a taron kwamitin bankunan da aka gudanar a ranar Lahadi, …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i : ‘Yar Majalisar Dattawa Ta Farko A Najeriya Ta Rasu Tana Da Shekaru 79

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Franca Afegbua ta rasu tana da shekaru saba’in da tara. A cewar wata majiya mai tushe, Afegbua ya rasu ne a ranar …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Matsafa 5, Suna tono Gawarwaki Daga Kabari

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu wajen tono gawarwaki daga kaburbura da kuma cire …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Tubabben Ɗan Boko Haram Da Wani Basarake Bisa Safarar Kwayoyi

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama wani tsohon mayakin kungiyar ta’adda ta Boko Haram, Alayi …

Labarai, Ta addanci

Ibtila’i : Yan Bindiga Sun Sace Mutune Tara A Birnin Tarayya Abuja

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito ‘Yan bindiga sun kai hari tare da sace wasu mutum tara a rukunin gidaje na ‘Grow Homes’ da ke unguwar Kubwa a …

Kotu, Labarai

An Ɗaure Wasu Kusoshin PDP 2 A Gidan Gyaran Hali Bisa Badakalar Miliyan 142

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Bauchi ta yanke wa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Bauchi, Saleh Hussaini Gamawa da Aminu …

Labarai, Siyasa

Sanata Barau Ya Gana Da Ƴan Majalisa 70 Kan Takarar Shugabancin Majalisar Dattawa

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Daya daga cikin masu neman kujerar shugaban majalisar dattawa Sanata Jibrin Barau na jam’iyyar All Progressives Congress ya karbi bakuncin zababbun sanatoci …

Labarai, Zamfara

Ƴan Sanda Sun Ceto Mutun 14 Bayan Kwashe Kwanaki 68 Hannun Ƴan Bindiga

Posted onMarch 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun sami nasarar ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, bayan …

Labarai, Wasanni

Kyautar Bajinta 3 Da Manchester United Ta Lashe A Fabrairu

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito Manchester United ta lashe kyautar bajinta uku a gasar Premier League a watan Fabrairu. Erik ten Hag shine ya lashe kyautar mai …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i: Wani Fitaccen Ɗan Jarida Ya Mutu Akan Hanyarsa Ta Zuwa Gabatar Da Shiri

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito Wani shahararren mai gabatar da shirye-shirye a gidan rediyo mai zaman kansa na Ibadan, Fresh FM Nigeria, wanda aka fi sani da …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bada Miliyan 25 Ga Kwamitin Shirya Gasar Karatun Al-Qur’ani

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Kano Ta Bada Miliyan 25 Ga Kwamitin Shirya Gasar Karatun Al-Qur’animai girma kuma wadanda suka lashe gasar karatun Al-Qur’ani a ranar …

Kwankwasiyya, Labarai

An Kori Mataimakin Dan Takarar Gwamna Da Shugabannin Jam’iyyar NNPP

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito NNPP reshen jihar Katsina, ta kori mataimakinta dan takarar gwamna, Muttaqa Rabe-Darma, shugaban jam’iyyar na jihar, Alhaji Sani Liti, da sauran manyan …

Kwankwasiyya, Labarai

Kotun Ƙoli Ta Tabbatarwa Da Sanata Rufa’i Hanga Nasarar Sanatansa

Posted onMarch 10, 2023March 10, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun kolin Nijeriya, a yau Juma’a, ta tabbatar da dan takarar jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Sanata Rufa’i Sani Hanga a …

Labarai, Ta addanci

Wata Sabuwa! Ɓarayi Sun Sutale Wayar Wani Tsohon Gwamna Kuma Sanata A Abuja,

Posted onMarch 10, 2023

Alfijr ta rawaito Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa kwanan nan, Orji Uzor Kalu, ya ce ya karkatar da wayarsa. A cewar dan majalisar, an …

Kisan Gilla, Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Da Ake Yiwa Ɗan China Kan Kisan Ummita

Posted onMarch 9, 2023

Alfijr ta rawaito Frank Geng Quangrong ɗan China mai shekaru 47 a yau Alhamis ya sake fadawa wata babbar kotun Kano cewa bai taba niyyar …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihir rajiun
Allah Ya Yiwa Alh Sani Dahiru Yakasai SDY Rasuwa

Posted onMarch 9, 2023

Allah yayiwa Alh Sani Dahiru yakasai (SDY) rasuwa, a yau Alhamis. Za ai janaizarsa a gobe juma’a da misalin karfe takwas na safe 8:00am a …

Labarai, Zaɓe

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Bada Dama Ayi Zaben Gwamnoni Da Katin Zabe Na Wucin-Gadi

Posted onMarch 9, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito a ranar Alhamis wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta …

Posts pagination

‹ 1 … 268 269 270 271 272 … 352 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab