Daga Farfesa Shehu A. Goni Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki …
Daga Farfesa Shehu A. Goni Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki …
Sanannen Daraktan finafinan masana’antar Kannywood, Malam Aminu Saira, ya koka game da halin taɓarɓarewar al’amura da Nijeriya ta tsinci kanta a ciki musamman a shiyyar …
Kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF) ta samu ƙarin goyon baya daga manyan yan kasuwa da hukumomi, inda aka tara gudunmawar biliyoyin Naira domin farfado da …
Jami’an Hukumar (DSS) sun kama wani mutum mai suna Musa Abubakar, wanda ake zargi da kasancewa babban dillalin makamai da ke bai wa kungiyoyin da …
Wani hatsarin mota ya yi sanadiyar mutuwar aƙalla mutum biyar yayin da wasu takwas suka ji raunuka a ƙaramar hukumar Billiri ta jihar Gombe. Lamarin …
Yawan shigo da kayan amfanin gona da aka yi a baya-bayan nan shi ma ya taimaka wajen faɗuwar farashin. Farashin kayayyakin abinci kamar masara da …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce cire tallafin man fetur ya sa gwamnatinsa ta ninka kuɗaɗen da take bai wa jihohi daga asusun tarayya sau …
A ranar Alhamis ne zauren majalisar dattawan Najeriya ya dauki zafi lokacin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, mai wakiltar Kogi ta tsakiya, ta fito fili ta …
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin Dakta Asiya Abdullahi Umar Ganduje a matsayin daraktar sashen kula da al’umma da raya yankunan karkara a …
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya rusa Majalisar Zartarwar Jihar tare da korar Sakataren Gwamnatin Jihar, Barista Muhammad Aliyu-Ubamdoma da kuma dukkanin hadimansa na musamman. …
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta ce kimanin mutane 1,134,828 sun zama yan gudun hijira a Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito a wani rahoto da …
Babban Lauyan tarayyar Najeriya kuma Ministan Shari’a, Prince Lateef Fagbemi, SAN, ya umarci Yan sandan Nijeriya da su miƙa kundin shari’ar masu zanga-zangar #EndBadGovernance da …
Zuwa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya, A matsayina na mai kare haƙƙin ɗan Adam kuma Darakta a Ƙungiyar Kare hakkin bil Adama ta Kasa da Kasa …
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen waɗanda aka zaɓa domin zama a kwamitin farko na hukumar cigaban Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC) …
Daga Hotpen A wani bangare na inganta walwala da zamantakewar jama’a, Kamfanin hada-hadar noma na ATRI Commodities Nigeria Ltd ya horar da manoma kimanin 5,000 …
Mataimakin shugaban Kasan Najeriya, Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasar na da aniyar ganin ya tallafa wa al’ummar arewacin kasar, sai dai akwai mutanen …
Daga Aminu Bala Madobi Akalla mutane uku ne suka mutu yayin da 7 suka samu raunuka bayan da wani gini ya rufta sakamakon mamakon ruwan …
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar III, ya jaddada cewa matsalar rashin tsaro da ta dade a yankin Arewa ya zama dole a yi nazari …