Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Arewa

IMG 20260409 WA0169
Bauchi, Labarai

Bauchi 2027: Dalilin Zabar Ƙwarewa A Jihar

Posted onApril 9, 2026April 9, 2026

Daga  Farfesa Shehu A. Goni Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki …

IMG 233614 27326 1774650991597
Arewa, Labarai

Lokaci yayi da Arewa za mu kauda azzaluman ‘yan siyasa – In Ji Darakta Aminu Saira

Posted onMarch 27, 2026March 27, 2026

Sanannen Daraktan finafinan masana’antar Kannywood, Malam Aminu Saira, ya koka game da halin taɓarɓarewar al’amura da Nijeriya ta tsinci kanta a ciki musamman a shiyyar …

IMG 20251123 WA0081
Arewa, Labarai

Dangote da BUA sun bada gudunmawar Biliyan 5, a taron ACF domin ceto yankin Arewa

Posted onNovember 23, 2025November 23, 2025

Kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF) ta samu ƙarin goyon baya daga manyan yan kasuwa da hukumomi, inda aka tara gudunmawar biliyoyin Naira domin farfado da …

IMG 122824 161125 1763292520513
Labarai, Ta addanci

Ta’adanci: DSS Sun Kama Babban Dillalin Makamai A Arewacin Najeriya

Posted onNovember 16, 2025November 16, 2025

Jami’an Hukumar  (DSS) sun kama wani mutum mai suna Musa Abubakar, wanda ake zargi da kasancewa babban dillalin makamai da ke bai wa kungiyoyin da …

FB IMG 1745318697281
Gombe, Labarai

Ibtila’i! Motar kaya ta halaka mutane 5 ta kuma raunata mutane 8, a jihar Gombe

Posted onApril 22, 2025April 22, 2025

Wani hatsarin mota ya yi sanadiyar mutuwar aƙalla mutum biyar yayin da wasu takwas suka ji raunuka a ƙaramar hukumar Billiri ta jihar Gombe. Lamarin …

IMG 20250301 232537
Arewa, Labarai

Labari Mai Dadi: Yadda farashin kayan abinci ya sauka a kasuwannin Arewa

Posted onMarch 1, 2025March 1, 2025

Yawan shigo da kayan amfanin gona da aka yi a baya-bayan nan shi ma ya taimaka wajen faɗuwar farashin. Farashin kayayyakin abinci kamar masara da …

IMG 20250212 WA0210
Labarai, Shugaba Tinubu

Bankada! Bayan cire tallafin man fetur mun ninka kuɗaɗen da mu ke baiwa jihohi sau uku – Tinubu

Posted onFebruary 26, 2025February 26, 2025

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce cire tallafin man fetur ya sa gwamnatinsa ta ninka kuɗaɗen da take bai wa jihohi daga asusun tarayya sau …

FB IMG 1740220266061
Labarai, Majalisar Dattijai

Rikici Ya Balle Tsakanin Sanata Natasha Da Shugaban Majalisar Dattawa

Posted onFebruary 22, 2025February 22, 2025

A ranar Alhamis ne zauren majalisar dattawan Najeriya ya dauki zafi lokacin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, mai wakiltar Kogi ta tsakiya, ta fito fili ta …

FB IMG 1729698661292
Arewa, Labarai

Sama da mutun Miliyan 60 a Arewa Suka Nuna goyon Bayansu ga Shugaba Tinubu domin ya cigaba da mulki 2027

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …

IMG 20250207 051840
Ganduje, Labarai

Tinubu Ya Amince Da Naɗin Balaraba Ganduje A Matsayin Darakta A Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin Dakta Asiya Abdullahi Umar Ganduje a matsayin daraktar sashen kula da al’umma da raya yankunan karkara a …

Gwamna Sule
Arewa, Labarai

Gwamnan Nasarawa Ya Kori Sakataren Gwamnati Da Kwamishinoni Tare Da Masu Bashi Shawara

Posted onJanuary 3, 2025January 3, 2025

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya rusa Majalisar Zartarwar Jihar tare da korar Sakataren Gwamnatin Jihar, Barista Muhammad Aliyu-Ubamdoma da kuma dukkanin hadimansa na musamman. …

NBS
Arewa, Labarai

Ibtila’i! Mutane Miliyan 1,134,828 suka zama yan gudun hijira a Najeriya

Posted onDecember 10, 2024December 10, 2024

Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta ce kimanin mutane 1,134,828 sun zama yan gudun hijira a Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito a wani rahoto da …

Ministan Shari'a
Labarai, Sharia

Ministan Shari’a Ya Umarci Maida Shari’ar Yara Masu Zanga-Zanga Zuwa Ofishinsa

Posted onNovember 2, 2024November 2, 2024

Babban Lauyan tarayyar Najeriya kuma Ministan Shari’a, Prince Lateef Fagbemi, SAN, ya umarci Yan sandan Nijeriya da su miƙa kundin shari’ar masu zanga-zangar #EndBadGovernance da …

Screenshot 20240819 123738 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Budaddiyar Wasika zuwa ga Gwamnatin Najeriya: Magance Tsadar Man Fetur, Ƙuncin Tattalin Arziki, da Rashin Tsaro

Posted onOctober 29, 2024October 29, 2024

Zuwa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya, A matsayina na mai kare haƙƙin ɗan Adam kuma Darakta a Ƙungiyar Kare hakkin bil Adama ta Kasa da Kasa …

Screenshot 20240819 123738 Facebook
Labarai, Shugaba Tinubu

Shugaba Tinubu Ya Naɗa Kwamitin Gudanarwar Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma

Posted onSeptember 28, 2024September 28, 2024

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen waɗanda aka zaɓa domin zama a kwamitin farko na hukumar cigaban Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC) …

IMG 20240818 WA0168
Arewa, Labarai

ATR Ya Horar Da Manoma 5,000 Dabarun Amfani da Takin Gargajiya a Jigawa.

Posted onAugust 18, 2024August 18, 2024

Daga Hotpen A wani bangare na inganta walwala da zamantakewar jama’a, Kamfanin hada-hadar noma na ATRI Commodities Nigeria Ltd ya horar da manoma kimanin 5,000 …

Screenshot 20240809 101818 Facebook
Labarai, Shugaba Tinubu

Shugaban Kasar Na Da Aniyar Tallafawa Al’ummar Arewacin Kasar, Sai Dai Akwai Mutanen Dake Kawo Cikas – In Ji Shettima

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Mataimakin shugaban Kasan Najeriya, Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasar na da aniyar ganin ya tallafa wa al’ummar arewacin kasar, sai dai akwai mutanen …

FB IMG 1719833538013
Ambaliya, Labarai

Iftila’i! Wani Mamakon Ruwa Sama Yayi Sanadin Mutuwar Mutane 3 Gidaje 50 Sun Rushe A Yobe

Posted onJuly 1, 2024July 1, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Akalla mutane uku ne suka mutu yayin da 7 suka samu raunuka bayan da wani gini ya rufta sakamakon mamakon ruwan …

FB IMG 1719254244479
Labarai, Tsaro

Sarkin Musulmin Najeriya Ya Sake Magantuwa Akan Matsalar Tsaro A Arewacin Kasar

Posted onJune 24, 2024June 24, 2024

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar III, ya jaddada cewa matsalar rashin tsaro da ta dade a yankin Arewa ya zama dole a yi nazari …

Screenshot 20240427 105932 Facebook
Arewa, Labarai

Tsarabar Da Gwamnonin Arewacin Nijeriya 10 Suka Samo A Ziyarar Da Suka Kai Amurka

Posted onApril 27, 2024April 27, 2024

Jihohin arewacin Nijeriya su ne suka fi fama da matsalar tsaro, inda ‘yan bindiga da masu sace mutane domin neman kudin fansa, suka addabi yankin, …

Posts pagination

1 2 3 … 5 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab