Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

B2
Labarai, Takaitattun labaran duniya

Takaitattun Labaran Duniya Na Safiyar Asabar 24/08/2024CE – 19/02/1446AH

Posted onAugust 24, 2024August 24, 2024

Shugaba Tinubu ya sha alwashin amfani da damar da yake da ita wajen ci gaba da samar wa sojoji kayan aiki da makamai, domin gudanar …

Screenshot 20240824 085052 WhatsAppBusiness
Ilimi, Labarai

Dirkaniya! Nijeriya Ta Gano Shaidar Digirin Bogi Fiye Da 22,000 Daga Kasar Benin Da Togo

Posted onAugust 24, 2024August 24, 2024

Ministan Ilimin Nijeriya Farfesa Tahir Mamman a wani sako ranar Juma’a ya bayyana cewa jami’o’i uku kawai Nijeriya ta amince da su a Benin, biyar …

Screenshot 20240822 105700 Chrome
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Kara Kudin “Passport” A Kasar

Posted onAugust 22, 2024August 22, 2024

Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudaden karbar Passport din Najeriya daga ranar 1 ga Satumba Alfijir labarai ta ruwaito hakan ya fito ne ta …

IMG 20231119 140840
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta yi barazanar ƙwace lasisin wasu gidajen mai a kasar

Posted onAugust 17, 2024August 17, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, (NMDPRA) ta yi barazanar ƙwace lasisin gidajen mai …

Screenshot 20240816 002350 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kotu a Faransa ta kwace jiragen fadar shugaban kasar Nijeriya guda 3

Posted onAugust 16, 2024August 16, 2024

Wata kotu a kasar Faransa ta bada umarnin kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3. Financial Times ta wallaf cewa jiragen da kotun ta bada …

FB IMG 1722615628158
IPMAN, Labarai

Da Yuwawar Sayar Da Fetur Akan Naira 600 Ga Kowacce Lita – In Ji IPMAN

Posted onAugust 13, 2024August 13, 2024

Daga Aminu Bala Madobi ‘Yan kasuwar man fetur masu zaman kansu a Najeriya sun bayyana cewa matatar man Dangote da ke tafe za ta ba …

IMG 20240811 WA0143
Labarai

Tony Elemelu ya Kalubalanci Gwamnatin Tinubu Kan ta Wallafa Sunayen Barayin Dake Sace Man Najeriya

Posted onAugust 11, 2024August 11, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Babban hamshakin dan kasuwa a Najeriya, Tony Elumelu, ya kalubalanci gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da jami’an tsaro …

FB IMG 1723302788686
Labarai, Nijeriya

Ya Kamata Shugabannin Nijeriya Da Yawansu Su Kasance A Gidan Yari A Garkame —Obasanjo

Posted onAugust 10, 2024August 10, 2024

Tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya ce galibin wadanda ke rike da mukaman gwamnati a Najeriya ba su da halin shugabantar kasar. Alfijir labarai …

B9
Labarai, Police

Ta’addanci! Yadda Aka Sace Sarki Da Mutane 104 A Sokoto

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

A Najeriya, mazauna yankin gabashin Sakkwato, na ci gaba da kokawa kan yadda matsalar rashin tsaro ke ta daɗa ƙamari a shiyyar. Sabon Birni da …

FB IMG 1723210922594
Labarai, Zanga Zanga

Rikicin Duniya! Yadda Aljanu Suka Shiga Zanga-zangar Da Aka Yi A Kano – Amma Fa In Ji Dakta Kachako

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Masanin harkar aljanu da ruhainai kuma tsohon mataimakin kwamadan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, Dakta Maigida Kachako ya bayyana cewa har da aljanu sun shiga …

FB IMG 1723210844046
Ibtila i, Labarai

Alkalla Mutane 25 Sun Mutu Sakamakon Hatsarin Kwale-Kwale Daban-Daban a Najeriya

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Akalla mutane 25 ne suka mutu a wasu hadurran kwale-kwale a jihohin Jigawa da Bayelsa. Rahotanni daga karamar hukumar Taura ta …

Screenshot 20240809 123233 Facebook
Labarai, Shugaba Tinubu

Babu Gaskiya A Ikirarin Tinubu Na Bawa Jihohi Biliyan 570 – In Ji Gwamna Makinde

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya musanta ikirarin shugaban kasa Bola Tinubu na cewa gwamnatin tarayya ta bai wa jihohi 36 Naira Biliyan 570 inda …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta musanta rahotan cewa jami’anta sun kai sumame shelkwatar kungiyar kwadago ta kasa NLC. Alfijir labarai ta ruwaito bayanan …

Screenshot 20240807 165946 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Sanar Da Lokacin Da Za’a Dakatar Da Karɓar Harajin Shigo Da Kayan Abinci A Kasar

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnatin Najeriya ta ce daga mako mai zuwa ne za a fara aiwatar da umarnin da ta bayar na dakatar da karbar haraji a kan …

IMG 20240804 WA0129
Labarai, Zanga Zanga

Tsohon Shugaban Najeriya IBB Ya Nisan Ta Kansa da Kiran ayi Juyin mulki

Posted onAugust 4, 2024August 4, 2024

Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) ya nisanta kansa daga wani rubutu da ya wallafa a shafin X (Twitter a baya) …

FB IMG 1722615628158
Fetur & Gas, Labarai

Sharhi! Mahangar Masana Kan Sayar Wa Matatar Dangote Danyen Mai Da Naira

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Masana a bangaren mai da iskar gas sun ce, umarnin da Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar a baya-bayan nan da …

FB IMG 1722612353381
Labarai, Whatsapp

Wata Sabuwa! WhatsApp Na Kokarin Barin Najeriya

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

Mako guda bayan gwamnatin Najeriya ta ci tarar  kamfanin Meta, wadanda su ka kirkiri WhatsApp  ta Dalar Amurka Miliyan 200 kan karya dokar bin bayanan …

Screenshot 20240802 151848 Facebook
Labarai, Zanga Zanga

Majalisar Addini Ta Najeriya Ta Bukaci A kawo Karshen Zanga-Zangar Da Ake

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

Majalisar jagororin addinai ta Najeriya ƙarƙashin jagorancin Mai Alrfama Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar ƙoli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’adu …

FB IMG 1722442104786
Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattijai Ta Yi Kira Ga ‘Yan Najeriya Su Dubi Allah Su Dubi Annabi Su kara bawa Tinubu Lokaci

Posted onJuly 31, 2024July 31, 2024

Majalisar dattawa ta bukaci masu shirya zanga-zangar a fadin kasar da su dakatar da shirye-shiryensu su kara bawa Gwamanti lokaci domin warware matsalolin ƙasar Alfijir …

FB IMG 1720814344337
Labarai, Shugaba Tinubu

Gwamnatin Tinubu A Shirye Take Ta Yiwa ‘Yan Nijeriya Hidima, Ba Wai Ta Mallakesu Ba – Ajuri

Posted onJuly 29, 2024July 29, 2024

Fadar shugaban kasa a ranar Lahadin da ta gabata ta ce ‘yan Najeriya suna da ‘yancin gudanar da zanga-zangar lumana. Alfijir labarai ta ruwaito mai …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab