Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

Screenshot 20240905 193921 WhatsAppBusiness
Labarai, NIJAR

Nijar ta kama sama da mutum 245 da ke da alaƙa da kungiyoyin ta’addanci

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Daga cikin wadanda aka kama har da ‘yan kasashen Aljeriya da Chadi da Somaliya. Alfijir Labarai ta rawaito hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun kama akalla …

CNG
Labarai, NNPC

Yadda Tsarin Amfani Da Mai Na CNG A Motocinmu Zai Kawo Sauki Maimakon Fetur A Najeriya

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Da ace mutane zasu rungumi tsarin amfani da Compressed Natural Gas (CNG) a motocin su maimakon Fetur, da an samu sauki …

Screenshot 20240809 101818 Facebook
Labarai, Nijeriya

Shettima Ya Bada Shawarar Yadda Za a Kawo Karshen Talauci, Da inganta Rayuwar ‘Yan Najeriya

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yi kira da a hada karfi da karfe tsakanin manyan masu rike da mukaman gwamnati a kowane mataki …

Tijjaniyya
Labarai, Nijeriya

Kungiyar Samarin Tijjaniyya Ta Kasa Tayi Allah Wadai Da Tashin Gwauron Zabi Da Man Fetur Yayi A Fadin Kasar

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Kungiyar ta fitar sakamakon sanarwar data fito na Kara farashin mai da kamfanin Samar da man fetur …

best seller i
Labarai, Zanga Zanga

Da Dumi-Duminsa! Kungiyar Daliban Najeriya, NANS Sun Ayyana Zanga-zanga A Fadin Kasar

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta fitar da sanarwar shirin rufe dukkan manyan biranen Najeriya daga ranar 15 ga Satumba, 2024. Alfijir Labarai ta rawaito …

Bill Gate
Labarai, Nijeriya

Hamshakin Attajiri Bill Gates Yayi Martani kan Yadda Ake Biyan Haraji A Najeriya

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

“A tsawon lokaci, akwai shirye-shirye ga Nijeriya da za ta saka kuɗaɗe a harkar gwamnati fiye da yadda take yi a yau.  Alfijir Labarai ta …

Kotu
Kotu, Labarai

Kotu Ta Bayar Da Sammacin Kama Ɗan Birtaniya Kan Yunƙurin Kifar Da Gwamnatin Tinubu

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da sammacin kama ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne tare da wasu ‘yan Najeriya bisa zargin cin …

KBC HAUSA
Labarai, PDP

Gwamnonin PDP Sun Caccaki Wike Akan Kalamai Da Yayi Na Haifar Da Rikici

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

A jiya ne kungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP-GF) ta gargadi ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya daina furta kalamai masu tayar …

FB IMG 1724920196312
Labarai, NNPC

Innalillahi! Kamfanin NNPCL Ya Ƙara Farashin Litar Mai A Najeriya

Posted onSeptember 3, 2024September 3, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya sanar da sabon farashin litar man fetir a fadin kasar da sanyin Safiyar Talata Alfijir …

Matatar Dangote
Dangote, Labarai

Cigaba! Matatar Man Dangote Ta Fara Sarrafa Man Fetur A Najeriya

Posted onSeptember 3, 2024September 3, 2024

Matatar man Dangote, ta fara sarrafa man fetur bayan tsaikon da aka samu sakamakon karancin danyen mai a baya-bayan nan. Alfijir Labarai ta rawaito wani …

Majalisa
Labarai, Majalisar Dattijai

Labari Mai Dadi! Kwamatin majalisa ya nemi a rage wa ‘yanmajlisar Najeriya albashi

Posted onSeptember 3, 2024September 3, 2024

Kwamatin Majalisar Dattawan Najeriya da ke nazari kan dokar zaɓe ya bayar da shawarar rage albashin ‘yanmajalisa da kuma masu muƙaman gwamnati. Alfijir Labarai ta …

FB IMG 1724920196312
Labarai, NNPC

Ana Wata! Ɗimbin Bashin Da ‘Yan Kasuwa Ke Binmu Na Barazana Ga Ɗorewar Shigo Da Fetur – NNPCL

Posted onSeptember 1, 2024September 1, 2024

Tun da fari kafofin watsa labarai sun wallafa cewa bashin da ya yi wa NNPCL yana barazana ga tsarinsa na shigo da fetur Nijeriya. Alfijir …

FB IMG 1725220028130
Kotu, Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnan Babban Bankin Najeriya ya Bayyana A gabanta

Posted onSeptember 1, 2024September 1, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta aika sammaci ga Gwamnan Babban Bankin Ƙasa, Olayemi Cardoso da ya bayyana a gabanta game …

Screenshot 20240901 203354 Chrome
Labarai, Nijeriya

Gwamnatin Najeriya Tayi Umarnin Binciken Yadda Ake Ciyar Da Fursunoni A Kasar

Posted onSeptember 1, 2024September 1, 2024

Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji Ojo, ya bayar da umarnin a gaggauta bincikar yadda ake ciyar da fursunonin gidan gyaran hali na Afokang dake …

Screenshot 20240830 104020 Facebook
Dangote, Labarai

Naka Sai Naka! Majalisar Wakilai Ta Jinjina Wa Kamfanin Ɗangote Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Ƙasa

Posted onAugust 30, 2024August 30, 2024

Majalisar Wakilai Ta Jinjina Wa Kamfanin Ɗangote Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin ƘasaYunkurin bunƙasa masana’antu da kamfanin Dangote ke yi a Nijeriya, ya sake samun ƙwarin …

FB IMG 1723726596754
APC, Labarai

Zaben Edo: Ganduje Ya Tabbatar Da Samun Nasarar APC A Zaben Gwamnan Jihar

Posted onAugust 30, 2024August 30, 2024

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam’iyyar za ta lashe zaben gwamnan jihar Edo da za a yi …

FB IMG 1724967787315
Labarai, Nijeriya

Mataimakin shugaban Najeriya Ya Jaddada Bukatar Karfafa Alaka Tsakanin Najeriya Da Kungiyar Tarayya Turai

Posted onAugust 29, 2024August 29, 2024

Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya jaddada bukatar karfafa alaka tsakanin Najeriya da kungiyar tarayyar turai, musamman wajen magance matsalar rashin abinci mai gina jiki …

FB IMG 1724882291046
Labarai, Saudiyya

Da Dumi-Duminsa! Jigilar Aikin Hajji Da Umara Za Ta Koma Hannun Ƴan Kasuwa a Najeriya,

Posted onAugust 28, 2024August 28, 2024

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sauke shugaban hukumar alhazai ta Najeriya bayan koke-koke kan yadda aikin hajjin 2024 ya gudana Hukumomi a Najeriya na dab …

FB IMG 1724665408295
Labarai, Lafiya

Ana Wata! Likitoci a Najeriya sun shiga yajin aiki

Posted onAugust 26, 2024August 26, 2024

Ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta fara yajin aikin gargadi na kwana bakwai a dukkanin cibiyoyinta na faɗin ƙasar, inda ta buƙaci …

FB IMG 1724620505883
Labarai, Tsaro

Okonjo-Iweala Ta Caccaki Yan siyasar Najeriya Kan Matsalar Tsaro A Kasar

Posted onAugust 25, 2024August 25, 2024

Babbar daraktar Ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya (WTO), Ngozi Okonjo-Iweala, ta zargi wasu ‘yan siyasar Najeriya da siyasantar da matsalar tsaro da ƙasar ke fuskanta. Alfijir …

Posts pagination

‹ 1 … 11 12 13 14 15 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab