Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

Hoto Daily Nigerian
Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Hukumar Kwastam Ta Kama Buhu Dubu Da Sha Biyar (1,015) Na Naman Jaki

Posted onSeptember 19, 2024September 19, 2024

Hukumar yaki da fasa kwauri ta kasa, shiyya ta C ta lalata buhuhunan bushashen naman jaki guda 1, 015 da fatar Jakin a Edo. Alfijir …

Dangote
Fetur & Gas, Labarai

Takaddama Kan Farashin Fetur Ta Kaure Tsakanin NNPC Da Matatar Dangote

Posted onSeptember 16, 2024September 16, 2024

A wata sanarwa da kamfanin Dangote ya fitar ya ce ya sayarwa da kamfanin NNPCL da man fetur din da kudin dalar Amurka ba da …

NNPCL
Labarai, NNPP

Yadda Kamfanin NNPC Ya Fara Dakon Mai Daga Matatar Dangote A Karon Farko

Posted onSeptember 15, 2024September 15, 2024

Babban kamfanin man fetur na Najeriya NNPCL ya fara dakon mai daga matatar mai ta Dangote dake birnin Legas. Alfijir Labarai ta rawaito NNPCL ɗin …

ASUU
ASUU, Labarai

ASUU Ta Koka Da Cin Zarafi Da Korar Mambobinta A Jami’o’i

Posted onSeptember 15, 2024September 15, 2024

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa, ASUU ta koka kan cin zarafi da matsantawa da ake yi wa mambobinta a wasu jami’o’in gwamnati. Alfijir Labarai ta …

Shekarau
Labarai, Siyasa

Dole Yan Nigeria Su Dawo Daga Rakiyar Siyasar Ubangida A  Najeriya — In Ji Shekarau

Posted onSeptember 14, 2024September 14, 2024

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce dole ne a dawo daga rakiyar siyasar ubangida domin zaɓen shugabanni nagari. Alfjir Labarai ta rawaito …

Dangote
Dangote, Labarai

NNPCL Ya Saka Ranar Fara Lodin Man Fetur Daga Matatar Dangote A Satumbar Nan

Posted onSeptember 14, 2024September 14, 2024

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa a ranar Lahadi 15 ga Satumba za a soma lodin kashi na farko na man fetur daga matatar mai …

Tirji
Labarai, Ta addanci

Mai Rabon Ganin Badi: Allah Ya Kubutar Da Matasan Da Turji Yayi Barazaanar Kashe Su.

Posted onSeptember 12, 2024September 12, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Rahotannin dake iske sashin labarai na jaridar Alfijir ya bayyana cewa, Allah Ya kubutar matasan nan ‘yan Moriki da Bello Turji …

ASUU
ASUU, Labarai

Ilimi! Kungiyar ASUU Ta Sanar Da Fara Yajin Aikin ‘Sai Baba Ta Gani

Posted onSeptember 12, 2024September 12, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) ta bayyana fara yajin aikin ‘sai baba ta gani’ a jami’ar jihar Gombe (GSU) saboda …

IMG 20240910 WA0218
Labarai, Maiduguri

Ana Wata! Sama Da Fursunoni 200 Ne Suka Tsere Daga Gidan Gyaran Hali A Maiduguri

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

Sama da fursunoni 200 sun tsere daga gidan yarin birnin Maiduguri da ke jihar Bornon  Najeriya bayan ambaliyar ruwa ta rusa katangar gidan yarin. Alfijir …

NAFDAC
Labarai, NAFDAC

NAFDAC Ta Bada Umarnin Janye Wani Sabulun Wanka Daga Kasuwannin Nijeriya

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta sanar da janye duk wani sabulun wanka na Dove mai …

Rigakafi
Labarai

Ibtila’i! Adadin Mutanen Da Suka Kamu Da Cutar Kyandar Biri A Najeriya Ya Kai 53 – In Ji NCDC

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

Kusan makonni biyu da suka gabata Amurka ta ba Najeriya allurar rigakafin cutar ta kyandar biri A wata sanarwa hukumar ta NCDC ke fitarwa duk …

Ajaero NLC
Labarai, NLC

DSS Ta Bayar Da Belin Shugaban Kungiyar Kwadagon Najeriya Joe Ajaero

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta bada belin shugaban kungiyar kwadago na Najeriya, NLC, Joe Ajaero bayan Kama shi da tayi a safiyar litinin. …

Bodar Najeriya
Labarai, Nijeriya

Jami’an Tsaron Bodojin Nijeriya Sun Koka Kan Watanni 30 Ba a Biya Su Alawus Din Su Ba

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Wasu jami’an Hukumar Kwastam ta Ƙasa (NCS) da na Hukumar Shige da Fice ta Ƙasa (NIS) da aka tura kan iyakokin Najeriya sun koka da …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Wata Sabuwa! Bayan Cafke Shugaban NLC, Jami’an DSS Sun Yi Dirar Mikiya A Ofishin SERAP

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Jami’an rundunar tsaro ta farin kaya DSS, sun kai samame ofishin kungiyar yaki da cin hanci da rashawa ta SERAP dake Abuja. Alfijir Labarai ta …

NLC Boss
DSS, Labarai

Yanzu-Yanzu: Hukumar DSS Ta Kama Shugaban NLC,  Ajaero

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun kama shugaban Kungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC) Joe Ajaero. Alfijir Labarai ta rahotanni sun baiyana cewa  an …

best seller i
Labarai, Nijeriya

Wata Sabuwar! Sojojin Najeriya 195 Sun Ajiye Aikinsu

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Aƙalla sojojin Najeriya 195 sun mika takardun ajiye aiki domin ƙashin kansu ga Rundunar Sojin Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito sojin Ƙasa ta Najeriya ba …

Tinubu China
Labarai, Shugaba Tinubu

Samar Da Kayan More Rayuwa Kyauta Ko Cikin Farashi Mai Sauƙi Zai Ƙara Jefa ‘Yan Najeriya Cikin Wahala – Tinubu

Posted onSeptember 7, 2024September 7, 2024

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce ƙarin kuɗin man fetur da aka yi zai taimaka wa Nijeriya wajen ci gaban tattalin arziki. Alfijir Labarai …

Ajuri
Labarai, Shugaba Tinubu

Wata Sabuwar! Mai Magana Da Yawun Shugaban Najeriya Ajuri Ya Ajiye Aikinsa.

Posted onSeptember 7, 2024September 7, 2024

Mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu, na Najeriya Chief Ajuri Ngelale ya ajiye aiki sakamakon rashin lafiya. Alfijir Labarai ta rawaito Ajuri, ya …

Hon Tajudeen Abbas
Labarai, Majalisar Wakilai

Yabon Gwani: Hon Tajudeen Abbas Mai Kamar Zuwa Akan Aika — Comrade Rufai Danmaje

Posted onSeptember 7, 2024September 7, 2024

Shugaban Kungiyar Arewa Concerns Citizen For Development ACCD Amb. Comrade Dr. Rufai Mukhtar Danmaje ya yabawa Shugaban Majalisar Kasa Rt. Hon Tajudeen Abbas bisa jajircewarsa …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Jawabin Shugaban Najeriya Kan Karin Farashin Da Aka Yiwa Fetur A Kasar

Posted onSeptember 7, 2024September 7, 2024

Karin kudin man dai yasa ana siyar da lita daya daga Naira 897 a gidajen man NNPC, maimakon 617 da ake siyarwa a baya, a …

Posts pagination

‹ 1 … 10 11 12 13 14 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab