Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

FB IMG 1759157627322
Labarai, NYSC

Gwamnatin Najeriya ta cewa ɗaliban da suka kammala karatu su mika kundin bincike (Project) kafin yiwa kasa hidima (NYSC).

Posted onSeptember 29, 2025September 29, 2025

Gwamnatin tarayya ta wajabta wa ɗaliban da suka kammala karatu mika kundin bincikensu na ƙarshe (Project) a matsayin sharaɗi kafin a tura su aikin yiwa …

IMG 085852 27925 1758959940572
Dangote, Labarai

Matatar Mai Ta Dangote Dawo Da Tsarin Sayar Da Fetur Da Naira

Posted onSeptember 28, 2025September 28, 2025

Kimanin ƙasa da sa’o’i 24 da dakatar da tsarin sayar da man fetur a farashin Naira, Matatar Dangote ta janye wannan kudiri. Matatar ta ɗauki …

IMG 20250927 WA0017
Current Affairs, English

Tirkashi: Gwamna Fubara Ya Kori Kafatanin wadanda gwamna riko Ibas ya naɗa

Posted onSeptember 27, 2025September 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gwamna Siminalayi Fubara na Jihar Ribas ya kori dukkan mambobin hukumar fansho ta jihar Ribas kasa da makonni uku da sake …

IMG 085852 27925 1758959940572
Dangote, English

Wata Sabuwar: Matatar Dangote za ta dakatar da sayar da man fetur a Naira

Posted onSeptember 27, 2025September 27, 2025

Matatar Dangote za ta dakatar da sayar da man fetur a Naira Daga gobe 28 ga Satumba, 2025. A wani sako da ta aikewa kwastomominta, …

FB IMG 1758645702307
Labarai, Majalisar Dattijai

Sanata Natasha ta shiga office a yammacin Talata kuma tace ba zata baiwa majalisa haƙuri ba

Posted onSeptember 23, 2025September 23, 2025

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta isa ginin Majalisar Taraiya a yau Talata, inda ta shiga ofishinta bayan kammala hukuncin dakatarwar watanni shida da aka yi mata. …

FB IMG 1758629904225
Labarai

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato

Posted onSeptember 23, 2025September 23, 2025

Wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato, mai wakiltar Mazaɓar Pankshin ta Kudu, Laven Denty Jacob. A yammacin ranar Litinin …

IMG 083423 23925 1758612901452
Dangote, Labarai

Yadda ziyarar kungiyar AROGMA zuwa Cibiyar Hada-Hadar Cinikayyar ta Kamfanin Dangote ta haifar da alheri

Posted onSeptember 23, 2025September 23, 2025

…Mun zo ne don yabawa kan kokarin da kamfanin ke yi na gabatar da ayyukan jin kai da kuma jigilar man fetur kyauta a kokarin …

FB IMG 1758462740280
Labarai, NAHCON

NAHCON ta ce ta rage kuɗin aikin Hajji duk da zarge-zargen cin hanci da ake wa hukumar

Posted onSeptember 21, 2025September 21, 2025

Shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya ce hukumar ta samu nasarar rage kuɗin aikin Hajji ta hanyar samun rangwame …

FB IMG 1717108061650
Labarai

Yan sanda sun tsare wata mata da ake zarginta  da yi wa yarinya azaba da wuta a gabanta (Al’aurarta) a Bauchi

Posted onSeptember 20, 2025September 20, 2025

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta tsare wata mace mai suna Zuwaira Hassan da zargin yi wa yarinya mai shekara 10 azaba da wuta a …

FB IMG 1758183229665
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tallafi: Gwamnatin Najeriya ta ce ta raba Biliyan 330 ga magidanta 8.1 a Nijeriya

Posted onSeptember 18, 2025September 18, 2025

Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta raba jimillar Naira biliyan 330 ga magidanta miliyan 8.1 a fadin Najeriya a karkashin shirin tallafin kuɗi (National …

IMG 152548 14925 1757859972747
Labarai, NLC

Kungiyar NLC Ta Yi Barazanar Zanga-Zanga Kan Hana Sanata Natasha Komawa Majalisa

Posted onSeptember 14, 2025September 14, 2025

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta gargadi majalisar dokoki cewa za ta fito da mambobinta yin zanga-zanga idan aka ci gaba da hana Sanata Natasha …

IMG 142103 14925 1757856139176
Kasuwanci, Labarai

Hukumar Kare Hakkin Masu Amfani da Kaya ta Kasa (FCCPC) ta ce ta karbo sama da biliyan 10, kan korafin al’umma

Posted onSeptember 14, 2025September 14, 2025

Hukumar Kare Hakkin Masu Amfani da Kaya ta Kasa (FCCPC) ta ce ta karbo sama da naira biliyan 10 don masu amfani da kaya da …

FB IMG 1757754167093
Labarai

Hukumar INEC Ta Amince da Sabbin Jam’iyyu 14 a Najeriya

Posted onSeptember 13, 2025September 13, 2025

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta amince da rijistar sabbin jam’iyyun siyasa guda 14, wadanda za su fara shiga sahun manyan ayyukan …

FB IMG 1757704067875
Dangote, Labarai

Labari Mai Daɗi: Matatar man Dangote za ta fara rarraba mai kai-tsaye

Posted onSeptember 12, 2025September 12, 2025

Matatar man fetur ta Dangote ta sanar cewa za ta fara rarraba man kai-tsaye zuwa tashoshi a duk faɗin Najeriya daga ranar Litinin, 15 ga …

FB IMG 1757512232232
Lafiya, Nijeriya

Wata Sabuwar! Babban Layi Na Wutar Lantarki Ya Sake Faɗuwa A Najeriya

Posted onSeptember 10, 2025September 10, 2025

Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya sake faɗuwa a ranar Laraba, abin da ya haifar da katsewar wuta a wasu sassan Najeriya. Hukumar Gudanar …

FB IMG 1749218695559
Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya sallami Fegho daga muƙamin mai bashi shawara kan Tattalin Arzikin Dijital da na Ƙirƙire

Posted onSeptember 9, 2025September 9, 2025

Sanarwar ta fito ne a ranar Litinin cikin wata takarda da Abiodun Oladunjoye, Daraktan Ƙididdiga da Hulɗa da Jama’a na Fadar Shugaban Ƙasa, ya sanya …

FB IMG 1757402729286
Labarai, Majalisar Wakilai

Ƙaruwar bashin da Najeriya ke ci abin damuwa ne – In Ji Shugaban majalisar wakilai

Posted onSeptember 9, 2025September 9, 2025

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya nuna damuwa kan yadda bashin Najeriya ya ƙaru zuwa Tiriliyan 149.39  a farkon 2025, kwatankwacin dala biliyan 97, wanda …

IMG 002323 08925 1757287432528
Labarai

Kungiyar Kwadago Ta Bukaci Tinubu Ya kara Mafi Karancin Albashi Sama da N70,000

Posted onSeptember 8, 2025September 8, 2025

Kungiyar Kwadago ta Ƙasa (NLC) da ma’aikatan gwamnati sun bukaci gwamnati ta sake duba mafi ƙarancin albashi, suna mai cewa N70,000 da ake biya a …

FB IMG 1756991095233
Labarai

Shugaban Najeriya Tinubu ya tafi hutun shekara a Faransa da Birtaniya

Posted onSeptember 4, 2025September 4, 2025

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja a yau, Alhamis 4 ga Satumba, domin fara hutun shekarar 2025. Sanarwar da fadar shugaban ƙasa ta …

IMG 105658 03925 1756893433206
Labarai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ranar hutun murnar haihuwar Annabi Muhammad S A W

Posted onSeptember 3, 2025September 3, 2025

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa ranar Juma’a, 5 ga Satumba, 2025, za ta kasance hutu ga ma’aikatan Najeriya domin bikin Mauludi na ranar haihuwar …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 7 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab