Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: NNPP

IMG 20240206 122028
Labarai, NNPP

Siyasa! Wani Shugaban Karamar hukuma ya fita daga APC ya koma NNPP a Kano

Posted onFebruary 6, 2024February 6, 2024

Shugaban Karamar hukumar Nasarawa Auwal Lawan Shu’aibu wanda aka fi sani da aranposu ya bayyana ficewar sa daga jam’iyyar APC zuwa NNPP mai mulkin jihar …

Ganduje, Labarai

Ganduje ya mayar da martani kan nasarar APC a jihar Kano

Posted onSeptember 20, 2023September 20, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya mayar da martani kan nasarar da jam’iyyarsu ta samu a kotun sauraron kararrakin zaben gwamna …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Amince Da Bukatar APC Na Duba Na’urar BVAS Ta Zaɓen Gwamna

Posted onJune 17, 2023June 17, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Kano, a ranar Juma’a, ta amince da rokon da jam’iyyar APC ta Kano shigar, na …

APC, Labarai

Zamu Hukunta Wadanda suka Janyo Mana Faduwa A Kujerar Gwamnan Kano – Shugaban APC

Posted onApril 5, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito Jam`iyyar APC mai mulki a Najeriya, ta ce tana jin takaicin kayen da jam`iyyar NNPP ta yi mata a jihar Kano a …

Labarai, Zaɓe

Jami’an Tsaro Sun Harbe Tsohon Kansila Bayan Ya Yi Yunkurin Sace A Kwatin Zabe A Kano

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Jami’an tsaro sun harbe wani tsohon kansila da yayi Yunkurin satar akwati har lahira a garin Getso dake karamar hukumar Gwarzo a …

Labarai, Ta addanci

Sama Da Mutane 20 Ne Suka Jikkata A Rikicin Da Ya Barke Tsakanin APC Da PDP

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito a kalla mutane 20 ne suka samu raunuka daban-daban lokacin da magoya bayan jam’iyyar APC da babbar abokiyar hamayyarta PDP suka fafata …

Labarai, Ta addanci

Wani Dan Takarar Gwamnan APC  Ya Tsallake Rijiya Da Baya

Posted onMarch 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito cewar dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Oyo, Teslim Folarin ya tsallake rijiya da baya a …

Labarai, Tsaro

Ƴan sanda Sun Kama Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Kwanaki 2 Kafin Zaɓen Gwamna

Posted onMarch 16, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama mataimakin shugaban jam’iyyar APC na jihar Edo Jarret Tenebe bisa umarnin mataimakin gwamnan jihar Edo. Hon …

Labarai, Zaɓe

Alh Aminu Dantata Bai Goyi Bayan Kowanne Dan Takarar Gwamna A Kano Ba!

Posted onMarch 15, 2023March 15, 2023

Alfijr ta rawaito Sakataren Alhaji Aminu Dantata, mai suna Mustapha Abdullahi Junaid, ya musanta labarin da ake yaɗawa musamman a kafafen sada zumunta, cewa Dantata …

Kotu, Labarai

An Ɗaure Wasu Kusoshin PDP 2 A Gidan Gyaran Hali Bisa Badakalar Miliyan 142

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Bauchi ta yanke wa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Bauchi, Saleh Hussaini Gamawa da Aminu …

Kwankwasiyya, Labarai

An Kori Mataimakin Dan Takarar Gwamna Da Shugabannin Jam’iyyar NNPP

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito NNPP reshen jihar Katsina, ta kori mataimakinta dan takarar gwamna, Muttaqa Rabe-Darma, shugaban jam’iyyar na jihar, Alhaji Sani Liti, da sauran manyan …

Kwankwasiyya, Labarai

Kotun Ƙoli Ta Tabbatarwa Da Sanata Rufa’i Hanga Nasarar Sanatansa

Posted onMarch 10, 2023March 10, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun kolin Nijeriya, a yau Juma’a, ta tabbatar da dan takarar jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Sanata Rufa’i Sani Hanga a …

Labarai

Kasar Amurka na shirin haramta amfani da shafin TikTok a ƙasar

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito Fadar gwammnatin Amurka ta ce tana goyon-bayan wani ƙudirin doka na gamayar jam’iyyun siyasar ƙasar biyu da zai bai wa Shugaba Biden …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi 13,125kg, Da Mutane 793

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta kama kilo 13,125 na miyagun kwayoyi tare da cafke mutane 793 a babban …

Gwamnatin Kano, Labarai

Fursunoni 12 Da Aka Yankewa Hukuncin Kisa Sun Shaki Iskar Yanci A Kano

Posted onMarch 7, 2023March 7, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a ranar Talatar ya yi wa fursunoni 12 da aka yanke wa hukuncin kisa afuwa, sannan …

Labarai, Zanga Zanga

Ana Zanga-Zanga Kan
Shirin Kawo Sabon Kwamishinan Ƴan Sandan Kano

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito Magoya bayan jam’iyyar adawa ta NNPP a jihar Kano sun fara zanga-zanga kan shirin kawo Balarabe Sule, tsohon babban jami’in tsaro na …

Al Ajabi, Labarai

Alkalin kotun Daukaka Ƙara Ya Mutu A Cikin Kotu Ana Tsaka Da Sharia

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito Alkalan kotun daukaka kara ya mutu a cikin kotun lokacin shari’ar rana. Mai shari’a Lokulo-Sodipe har zuwa rasuwarsa yana daya daga cikin …

Labarai

An Cire Sunan NNPP A Kan Takardar Kaɗa Ƙuri’a A Jigawa

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito an gari babu sunan jam’iyyar NNPP, a kan takardar kaɗa ƙuri’a ta zaɓen ƴan majalisar wakilai na karamar hukumar Ringim ta jihar …

Kwankwasiyya, Labarai

Jam’iyyar NNPP Ta Shirya Zanga-Zanga Kan A Kori CP Kano Daga Mukaminsa

Posted onFebruary 20, 2023February 20, 2023

Alfijr ta rawaito jam’iyar NNPP, ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin kananan hukumomi 44 na jihar Kano domin nuna adawa da kamawa da tsare …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Lahadi

Posted onJanuary 15, 2023January 15, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Lahadi a Kasuwar Wapa Siya = 740 / Siyarwa …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab