Fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Kano, Hajiya Lami Hafsat Maccido, wadda ta kasance mace ta farko da ta fara fitowa a gidajen talabijin na …
Fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Kano, Hajiya Lami Hafsat Maccido, wadda ta kasance mace ta farko da ta fara fitowa a gidajen talabijin na …
Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhuWannan wasiƙa ba ta zuwa da zagi, ba ta zuwa da tayar da hankali, kuma ba ta zuwa da nufin nuna yatsa …
Allah Yayiwa Atine Usman Mai Mota ta Gidan Radio Kano rasuwa a daren Jiya Lahadi. Za’ayi Jana’izarta A Unguwar Zango Bayan Asibitin Murtala Cikin Birnin …
Gwamnatin Jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta taya manyan ’yan jarida huɗu murna bisa sabon nadin da aka yi Masu a matsayin …
In a renewed effort to boost the economic viability and revenue generation capacity of Radio Kano, the Kano State Government has pledged to lead Ministries, …
Duk wanda ya fadi wata mummunar magana akan dan uwansa Musulmi kuma wani cikin Musulmi ya ji Dadi, Allah zai baiwa wanda ya ji dadin …
Daraktan aiyuka na musamman na ma’aikatar yaɗa labarai ta jihar Kano, Sani Abba Yola, ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya …
Daga A’isha Salisu Ishaq Gwamnatin jihar Kano ta ce ta na yin duk mai yiwuwa domin magance Siyasar cin mutuncin mutane musamman a gidajen Radio …
Rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta karrama daya daga cikin ma’aikatan tashar MUHASA Telabijin da Radio, Mujahid Wada Guringawa, saboda kwazo da …
Alfijr ta rawaito Wasu ƴan majalisar dattijan Najeriya sun nuna fargaba game da matakin babban bankin ƙasar na taƙaita kuɗin da al’umma za su iya …
Alfijr ta rawaito Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da sauran Laifuka masu alaka, (ICPC) ta kama Oladapo Oyebanji, wanda aka fi sani da …
Alfijr ta rawaito Babban bankin Najeriya CBN ya fitar da sababbin dokoki na hada-hadar kuɗaɗe a bankunan ƙasar. Sanarwar da ya fitar ranar Talata, CBN …
Alfijr ta rawaito Kotun koli a yammacin ranar Talata a Abuja, ta yi watsi da wata jita-jita da ake yadawa cewa babban jojin Najeriya, CJN, …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sanda a jihar Lagos ta fara gudanar da bincike kan halin da ake ciki game da yadda wata Mata Mai …
Alfijr ta rawaito an gudanar da wani Gagarumin taro wanda babban hafsan hafsoshin sojojin Najeriya ya jagoranta a jihar Sokoto dake arewa maso yammacin Najeriya. …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Zamfara, Kolo Yusuf a madadin Sufeto Janar na ‘yan sanda, IGP Usman Alkali Baba ya gabatar da cak …
Alfijr ta rawaito Kwana uku bayan Gwamnatin Tarayya ta musanta cewa tana shirin kara farashin man fetur, ‘yan kasuwa masu zaman kansu sun kara farashinsu …
Alfijr ta rawaito Hukumar shirya jarabawar ta kasa NECO ta ce za ta kawar da kura-kurai a dukkan jarrabawarta ta hanyar tura jami’an hukumar tsaron …