Kungiyoyin goyon bayan jam’iyyar APC guda dubu ɗaya da ɗari biyar (1,500) da aka yi wa rajista sun amince da marawa shirin Renewed Hope Network …
Kungiyoyin goyon bayan jam’iyyar APC guda dubu ɗaya da ɗari biyar (1,500) da aka yi wa rajista sun amince da marawa shirin Renewed Hope Network …
Wata gobara ta tashi a jirgin ruwan Amurka na dakon jiragen sama na yaƙi mai suna Gerald R Ford yayin da yake aiki a Gabas …
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Yabawa Kwamishinan Ma’aikatar Kasa da safiyo bisa Tallafawa Kungiyoyin al’umma da ke jihar Kano kayan Abinci don kara rage …
Daraktan cibiyar yaƙi da ta’addanci na ƙasar Amurka ya sanar da ajiye aiki a shafinsa na soshiyal midiya, inda ya ce “tunaninsa bai amince masa …
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin hutu domin bikin sallah karama, wanda ke nuna …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Sabuwa Karamar Hukuma: Sabuwa LGA dake Jihar Katsina State Najeriya Wannan Rahoton Ranar Litinin, 16/03/2026 ne kuma insha …
Gwamnatin Jihar Kano ta yi watsi da jita-jitar da ke yawo a wasu kafafen yaɗa labarai da kuma shafukan sada zumunta da ke iƙirarin cewa …
Mai girma gwamna jahar kano Alh Abba Kabir Yusuf ya tsunduma al-ummar jahar kano cikin alkhairin “KANO FIRST END OF RAMADAN SUPPORT” dumu dumu, da …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Aminu Bala Madobi Yarinya ‘yar shekara 8 ta rasu bayan rodin aikin Kwalbati ya huda ma ta ciki a Kano Wata yarinya ‘yar shekara …
Rundunar ’yansandan jihar Kano ta sanar da fara bincike kan mutuwar wani jami’in hukumar tsaro ta Civil Defence (NSCDC) da ya rasa ransa bayan wasu …
Gwamnan Jihar Abba Kabir Yusuf ya amince da rushe Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi tare da haɗa ta da Ma’aikatar Ilimi, a wani muhimmin mataki na …
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ”nan ba da jimawa ba za mu buɗe mashigar Hormuz ko ta halin ƙaƙa”, don jirage su wuce cikin …
Iran ta ce babu wanda zai iya hana ta shiga gasar FIFA World Cup da za a yi a bana, bayan gargadin da tsohon shugaban …
Daga Aminu Bala Madobi Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a birnin Akure, babban birnin jihar Ondo, ta hana gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa, sake tsayawa …
Daga Aminu Bala Madobi Alfijir Labarai – Siyasar Najeriya ta dauki wani sabon salo yayin da ake shirin tunkarar babban zaɓen shekarar 2027, inda gwamnonin …
Rasha ta yi kira ga Amurka da Isra’ila da su dakatar da kai hare-hare kan Iran, tana mai cewa ya kamata su koma teburin tattaunawa …
Shugaban ƙasar Masoud Pezeshkian ya bayyana sharudda uku da Iran ta ce dole a cika kafin a kawo ƙarshen yaƙin da Amurka-Isra’ila suka kaddamar a …
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa duk wani kwamishina da ke kokwanto ko kuma ke ƙoƙarin cin dunduniyar gwamnati saboda komawarta Jam’iyyar APC, ya kamata …