Alfijr ta rawaito Jirgin saman Birtaniya da ya dakatar da jigilar a Nijeriya sakamakon wata rashin fahimta ya dawo kan aikinsa daga Abuja zuwa Landan. …
Tag: Ambaliya
Alfijr ta rawaito Hakimin Gidan Abba da ke karamar hukumar Bodinga a jihar Sokoto, Abubakar Ibrahim, na daga cikin mutane goma sha daya da ake …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ta kama wata matar aure, mai suna Fatima Abubakar ƴar shekara 25 bisa zargin kashe …
Alfijr ta rawaito wani bincike da jaridar Kano Focus ta gudanar ya bayyana ɗaya daga cikin muhimman halayen shugaba nagari shine bayanai. Alfijr Labarai Yana …
Alfijr ta rawaito Bankin CBN da bankin NIRSAL sun soma kwato bashin da suka bawa mutane rance ta hanyar dibar kudin kai tsaye a asusun …
Alfijr ta rawaito an kashe wani jami’in dan sanda bayan da aka yi musayar da wuta da jami’an ƴan sanda da wasu da ake zargin …
Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance ko su wanene ba sun kai farmaki kauyen Dan Jamfari da ke kauyen …
Alfijr ta rawaito Ministan Sufuri, Mu’azu Sambo, ya ce gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin samar da ayyukan yi na din-din-din ga ƴan ƙasa miliyan …
Alfijr ta rawaito Ministar Kudi, Kasafin Kudi Da Tsare-Tsare Ta Kasa, Zainab Ahmed, taki amincewa da Shirin babban Bankin Najeriya (CBN) na sake fasalin Naira, …
Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta tabbatar rasuwar wani Magidanci mai suna Malam Habibu Mu’azu mai shekaru arba’in da biyar 45, …
Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja a ranar Juma’a ta bayar da damar ci gaba da aiwatar da hukuncin da aka yanke …
Alfijr ta rawaito wata kotu ta amince da sammacin kama wani mutum da ake zargi da kashe matarsa da ‘ya’yansu maza biyu a gidansu da …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma’a a Kasuwar shinku ta Wapa dake babban birnin jihar Kano …
Alfijr ta rawaito Fatima Adamu Maikusa, matashiya ‘yar shekara 14, Muslima, ‘yar jihar Gombe dake arewa maso gabashin Najeriya, ta fara sana’ar lissafi ta hanyar …
Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito Rundunar yan Sintiri ta Vigilantee ta jihar kano ta bayyana samun nasarar kama wasu daga Cikin mutanen da suka …
Alfijr ta rawaito Katafaren Kantin nan dake birnin Tarayya Abuja Jabi, Lake Shopping Mall sun rufe bayan sanarwar ta’addancin da ofishin jakadancin Amurka suka sanar …
Alfijr ta rawaito bayan gurfana a yau Alhamis gaban mai shari’a, Dan China da ake zargi da kisan Bazawararsa Ummukhulsum (Ummita) a Jihar Kano ya …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton sun sace daliban jami’ar Nsukka (UNN) da dama da ke komawa makarantar bayan yajin aikin …
Alfijr ta rawaito Adewale Adenaike, shugaban kamfani na 3, Trademore Estate, babban birnin tarayya (FCT), ya bayyana yadda jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) da …
DA Ɗumi Ɗumins Babban bankin Najeriya Ya Fitar Da Fasalin Sake Takardun Kudi Na N200, N500 Da N1,000
Alfijr ta rawaito babban bankin Najeriya CBN ya ce zai sake fasalin kudin N200, N500 da N1,000 bi da bi. Alfijr Labarai Gwamnan babban bankin …