Alfijr ta rawaito Babban hafsan sojin Nijeriya Lt Gen Faruq Yahaya ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya da cewa sojoji ba za su ba ‘yan kasa …
Tag: Ambaliya
Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara jihar Kano ta tabbatar da tashin wata gobara a kasuwar sayar da Tumatur da ke Badume a ƙaramar hukumar …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau ranar Juma’a, a Kasuwar Wapa Alfijr Labarai 1. …
Alfijr ta rawaito wani Miji mai suna Akpos ya kone Matarsa mai suna Risikat, har lahira. Mijin matar ya tsere daga gidansu da ke kan …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da wani Katafaren asibitin shugaban kasa a fadar gwamnati da ke Abuja. Bincike ya tabbatar da …
Alfijr ta rawaito Akwai kwararan alamu da ke nuna cewa tsohon Shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) zai iya shiga rikicin …
Alfijr ta rawaito Sanata Ali Ndume ya shawarci gwamnatin tarayya da ta zabtare albashin ‘yan majalisa da kashi 50 cikin 100 domin biyan malaman jami’o’i …
Alfijr ta rawaito babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta yi watsi da hukuncin da aka yiwa shugaban hukumar EFCC, …
Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sanda a jihar Adamawa ta tabbatar da kama matashin da aka ce ya harbe mahaifin sa a lokacin da ya …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje Suka Ƙara Ragargajewa a yau ranar Alhamis A Kasuwar Wapa Alfijr Labarai …
Alfijr ta rawaito Jami’in hulda da jama’a na hukumar kiyaye haddura ta kasa Bisi Kazeem, ya bayyana cewa ya zama wajibi a yi wa jama’a …
Alfijr ta rawaito Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ‘yan Najeriya su zabi wanda suke so daga kowace jam’iyya’ a zaben 2023 mai zuwa. Shugaban ya …
Alfijr ta rawaito Kwamitin Kula da Haramtattun gine-gine da aka yi ba bisa ka’ida ba, a ƙarƙashin jagorancin Hon Baffa Babba Dan’agundi ya amince da …
Alfijr ta rawaito da safiyar ranar Alhamis ne gobara ta tashi a ofishin hukumar zabe ta kasa (INEC) dake karamar hukumar Abeokuta ta kudu a …
Alfijr ta rawaito Kamfanin mai na Najeriya, NNPC, Limited ya ce ya gano haramtattun bututun nasa guda 295. Shugaban Kamfanin NNPC Mele Kyari ne ya …
Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga suka kai hari kan ayarin motocin Atiku, yayin da jam’iyyar ke gudanar da taron yakin neman zaben shugaban kasa …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau ranar Laraba a Kasuwar Wapa Alfijr Labarai 1. …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kamfanin Meta, iyayen kamfanin Facebook, Instagram da WhatsApp, ya kori ma’aikatansa sama da 11,000. Mark ya sanar da korar dimbin ma’aikata …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje a wani zama da suka yi na musamman a birnin tarayya Abuja, ya daidaita tsakanin shugaban masu …
Daga Bilkisu Yusuf Ali Alfijr ta rawaito Jam’iyyar PDP wadda take babbar jam’iyyar hamayya da ke jihar Kano ta dau harama da saitin cin zabe …