Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Billboard schools

Labarai

Gaskiyar Magana Kan Auren Jaruma Aisha Tsamiya Da Hafsat Idris

Posted onFebruary 27, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito ɗaurin auren jaruma Aisha Aliyu Tsamiya gaskiya ne, an yi shine a sirri a kamar yadda aka saba na sauran jaruman …

Labarai, Masarauta

Masarautar Kano Ta Baiwa kamfanin Jirgin Air Peace kwanaki 3 Don Baiwa Sarkin Kano Hakuri

Posted onFebruary 26, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, Isah Bayero shugaban tsare-tsare na masarautar Kano, ya baiwa kamfanin Air Peace sa’o’i 72 su baiwa mai martaba Sarkin Kano, Alhaji …

Kotu, Labarai

Wata Kotu A Kano Ta Ci Tarar Masu Tumatir A Kasuwar Sabon Gari Naira N50,000

Posted onFebruary 26, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata Kotu ta ci ’yan kasuwar tumatir da ke Kasuwar Sabon Gari a Jihar Kano tarar Naira dubu hamsin 59 sakamakon …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Dan Ganduje Ya Yunkura Wajen Gurfanar Da Mahaifinsa A Kotu Kan Kudi N190m

Posted onFebruary 25, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, babban dan gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, Abdulazeez Ganduje, yana shirin gurfanar da gwamnatin mahaifinsa a gaban kotu bisa rashin biyan …

Labarai, Wasanni

UEFA Ta Dauke Gasar Cin Kofin Zakarun Turai (Champions League) Daga Rasha

Posted onFebruary 25, 2022February 25, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, kungiyar Kwallon Kafa ta Turai, a ranar Juma’a, ta dauke gasar cin kofin zakarun Turai ta maza ta 2021/2022 daga Rasha. …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Hukumar Kare Hakkin Mai Saye Da Mai Sayarwa Ta Jihar Kano (KSCPC) Ta Kama Wani Sojan Gona

Posted onFebruary 24, 2022February 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kare hakkin mai saye da mai sayarwa ta Jihar Kano, watan KSCPC ta samu nasarar kama wani matashi mai suna …

Ilimi, Labarai

Da Dumi Duminsa! NECO Ta Fitar Da Sakamakon Mai Kyau Na SSCE 2021

Posted onFebruary 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarrabawar kammala sakandare ta shekarar 2021 (SSCE) Alfijr Bisa sakamakon da …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Alhamis 24/02/2022

Posted onFebruary 24, 2022February 24, 2022

Alfijr Yadda farashin siye da siyarwa za ta kasance a kasuwar shinku yanzu haka 1. Dollar zuwa Naira Siya = 572 / Siyarwa = 577. …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Aike Da Tsohohuwar Minista , Sarah Ochekpe Da Wasu Mutane Biyu Gidan Yari Na Shekaru Shida

Posted onFebruary 23, 2022

Alfijr Badakalar Diezani Na Cin Hanci Na N450m: Tsohohuwar Minista , Sarah Ochekpe da wasu mutane biyu za su yi zaman gidan Yari na shekaru …

Labarai, Siyasa

Da ƊUMI-DUMINSA! Sen. Rabi’u Kwankwaso Ya Jagoranci Kaddamar Da Sabuwar Kungiyar Siyasa

Posted onFebruary 22, 2022February 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso a wajen wani taron masu ruwa da tsaki na kafa wata sabuwar ƙungiya …

Labarai, Tsaro

Wani Matashi Da Ya Yaga Qur’ani Da Taka shi! Ya Shiga Hannun Yan Sanda A Kano

Posted onFebruary 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da damke wani matashin maigadi da ake zargi da yagawa tare da taka Al-Qur’ani …

Posts pagination

‹ 1 … 9 10 11
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab