Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: ilmi

FB IMG 1764772548155
Kano, Labarai

Gwamnan Kano Ya Amince Da Miliyan N93.8 Na Tallafin Karatu Ga Ɗalibai 179 ‘Yan Asalin Jihar Dake Karatu Fannin Shari’a

Posted onFebruary 18, 2026February 18, 2026

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da bada jimillar N93.8 miliyan a matsayin tallafin karatu ga dalibai 179 ‘yan asalin Jihar Kano da …

IMG 060826 031225 1764738526003
Kano, Labarai

Hasken Rayuwa: Ma’aikatar Ilimin Ta Jihar Kano Ta Sanar Da Ranar Rufe Makarantu A Jihar

Posted onDecember 3, 2025December 3, 2025

Ma’aikatar Ilimin Jihar Kano ta bayyana cewa makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu, na kwana da na jeka ka dawo za …

FB IMG 1764108482254
Abuja, Labarai

Ministan Birnin Tarayya Ya Dakatar Da Sakataren Ilimi Dallami Hayyo

Posted onNovember 25, 2025November 25, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta yi watsi da rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da wasu …

Abba k Yusuf
Ilimi, Labarai

Gwamnan Kano ya kaddamar da rukunin dalibai su 590 da za su amfana da shirin tallafin karatun digiri na biyu

Posted onNovember 13, 2025November 13, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da zagaye na biyu na dalibai 590 da za su amfana da …

IMG 113242 281025 1761647583329
Ilimi, Labarai

Budaddiyar Wasika Ga Gwamnan Kano Kan Ɗauke Makarantar GSS Mai Kwatashi Daga Mazauninta

Posted onOctober 28, 2025October 28, 2025

Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, a kunshin tsohon gwamna, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, wato Alhaji Muhammad Sanusi Kiru, ya bayyana damuwarsa kan yadda aka …

FB IMG 1759238267904
Ilimi, Labarai

Ana Wata! An tsige mataimakin shugaban makaranta saboda taɓa wa ɗaliba ƙirji

Posted onSeptember 30, 2025September 30, 2025

Hukumar Ilimi ta Ghana (GES) ta kori Charles Akwasi Aidoo, mataimakin shugaban makarantar sakadire ta Kwame Nkrumah da ke a Jami’ar Kimiyya da fasaha ta …

IMG 153335 03925 1756910028093
Ilimi, Labarai

Da Sauran Rina A Kaba! Bayan Kulle Wasu Makarantu A Jihar Kano Tayi

Posted onSeptember 20, 2025September 20, 2025

Daga Dr. Musa Tanko Haruna (Musa Mazankwarai) Hakika nayi farin cikin ganin labarin umarnin da Mai girma Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya …

FB IMG 1738437892655
Kano, Labarai

Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu kan kara kuɗin makaranta

Posted onSeptember 11, 2025September 11, 2025

Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe duk wata makaranta mai zaman kanta da ta kara kuɗin makaranta ga Iyayen yara ba bisa ka’ida ba. Shugaban …

FB IMG 1746368887611
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ana wata! Gwamnatin Najeriya ta soke bada tallafin karatu a ƙasashen ƙetare

Posted onMay 9, 2025May 9, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da dakatar da tsarin bai wa ɗalibai tallafi domin samun damar zuwa ƙetare ƙarin ilimi. Ministan Ilimi, Tunji Alausa, shi ne …

IMG 20250324 WA0741
Kano, Labarai

Tsoffin ɗaliban makarantar CAS ta Kano sun rabawa ƴaƴan abokan karatunsu da suka rasu Miliyan 2.8 kuɗin kayan sallah

Posted onMarch 24, 2025March 24, 2025

A wani yunƙuri na taimako da jin-ƙai ga iyalan abokan karatu da su ka rasu, ƙungiyar tsoffin ɗalibai na makarantar share fagen shiga jami’a, CAS …

Makaranta
Ilimi, Labarai

Ilimi! An gano makaranta mai ɗalibai 1,200 amma malamai 8 ne kacal ke koyarwa a Kano

Posted onDecember 4, 2024December 4, 2024

Makarantar Sakandaren gwamnati ta Rufa’i  Tudun Wada da ke karamar Hukumar Doguwa, wacce ita ce karamar makarantar sakandare daya tilo a yankin, na da ɗalibai …

IMG 20240213 WA0144
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai ta bankaɗo wata badakala a Kwalejin Kimiyya mai ɗalibai 142 da ma’aikata 154

Posted onDecember 3, 2024December 3, 2024

Kwamitin Majalisar Wakilai kan Kwalejojin Kimiyya da sauran manyan makarantu ya gano cewa sabuwar Kwalejin Kimiyya ta Tarayya da ke Ugep, Jihar Cross River, na …

Kebbi
Ilimi, Labarai

Dalibai Sun Babbake Gidan Shugaban Kwalejin Kimiyya A Birnin Kebbi

Posted onOctober 18, 2024October 18, 2024

Daliban kwalejin kimiyya da fasaha ta Jega da ke jihar Kebbi sun kona gida da motar Shugaban kwalejin kimiyya da ke Jega, Haruna Sa’idu Sauwa, …

best seller i
Ilimi, Labarai

Da Dumi-Duminsa! Gwamnatin Kano ta Sanya Ranar Komawa Makarantu A Jihar

Posted onSeptember 12, 2024September 12, 2024

Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar Lahadi, 15 ga Satumba, 2024, a matsayin sabuwar ranar da ɗaliban makarantun firamari da sakandire za su koma …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Wasa Farin Girki! Tinubu Ya Amince Da Korar Duk Wanda Aka Ɗauka Aiki Da Digiri Dan Kwatano

Posted onAugust 24, 2024August 24, 2024

Gwamnatin tarayya ta amince da korar ma’aikatan gwamnati da masu zaman kansu da aka ɗauka aiki da takardar shaidar kammala digiri na bogi da aka …

Screenshot 20240824 085052 WhatsAppBusiness
Ilimi, Labarai

Dirkaniya! Nijeriya Ta Gano Shaidar Digirin Bogi Fiye Da 22,000 Daga Kasar Benin Da Togo

Posted onAugust 24, 2024August 24, 2024

Ministan Ilimin Nijeriya Farfesa Tahir Mamman a wani sako ranar Juma’a ya bayyana cewa jami’o’i uku kawai Nijeriya ta amince da su a Benin, biyar …

IMG 20240802 WA0012
Farfesa Gwarzo, Labarai

Farfesa Gwarzo Ya Bada Tallafin Miliyan 5 Don Tallafawa Ilimin Marayu 30 A Makarantan Intercontinental

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

A wani gagarumin aikin jin kai, shugaban gamayyar jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, ya bayar da gudunmuwar naira miliyan 5 dom… Alfijir labarai ta …

JAMB, Labarai

JAMB Ta Tona Asirin Ɗalibar Da Aka Ba kyautar N3m Don Ta Ci 362

Posted onJuly 3, 2023July 3, 2023

Hukumar shirya jarrabawar ta JAMB ta bayyana cewa, za ta dauki mataki kan wata dalibar da ta ce ta ci maki mai yawa. Alfijir Labarai …

Ilimi, Labarai

Labari Mai Dadi: Ƙungiyar Tsoffin Ɗaliban GSS Gwale Ta Biyawa Marayu Kuɗin NECO

Posted onJune 22, 2023June 22, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar Tsofaffin Daliban Makaranta Sakandare Gwale Aji Na 2004, Sun biyawa wasu ɗalibai marayu Kudin Jarrabawa Neco ta shekarar 2023, mutume …

Ilimi, Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Biya Kudin NECO Ga Dalibai 55,000 Jihar

Posted onJune 18, 2023June 18, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito a wani bangare na manufofin gwamnatin Jihar Kano na sake fasalin fannin ilimi tare da ba su kulawar da ake bukata, …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab