Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar NNPP ta dakatar da sakataren gwamnatin jihar Kano, Dakta Abdullahi Baffa Bichi, da kwamishinan ma’aikatar sufuri, Muhammad Diggol Alfijir labarai …
Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar NNPP ta dakatar da sakataren gwamnatin jihar Kano, Dakta Abdullahi Baffa Bichi, da kwamishinan ma’aikatar sufuri, Muhammad Diggol Alfijir labarai …
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da bayar da tallafin Naira Miliyan Dari ga wadanda gobara ta kone musu shaguna a shahararriyar kasuwar Kantin …
Hukumar Jin Dadi da Walwalar Alhazai ta jihar Kano ta sanar da Naira Miliyan 8.4 a matsayin wani ɓangare na kuɗin aikin Hajjin baɗi da …
Wata gobara da ta tashi a Kasuwar Kantin Kwari da ke Kano ta jawo asarar miliyoyin Naira, inda ta ƙona manyan shaguna biyu kurmus. Alfijir …
Wata Gobara ta tashi a Kasuwar Kwari layin gidan Alpha Wali da ke cikin birnin kano Shugaban Kasuwar Alhaji Balarabe Tatari ne ya tabbatar wa …
Rundunar ‘yansanda a Jihar Kano, ta ce ta samu gagarumar nasara a kokarinta na tabbatar da tsaron lafiyar jama’a da kuma rigakafin aikata laifuka. Alfijir …
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 1 da ke Sakatariyar Audu Bako, Karkashin mai shari’a babbar alakaliyar jahar Kano Dije Abdu Aboki, ta yanke wa …
Daga Rabi’u Usman Kwamishiniyar Mata da walwala karkashin jagorancin gwamnatin kano ta bayar da tallafin kayayyakin kula da kiwon lafiya ga masu larurar laka tare …
Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa (NANNM) reshen jihar Kano, ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin kwanaki 15 da ta gaggauta biya musu bukatunsu …
Gwamnan jahar kano Abba Kabir Yusuf ya ziyarci gidan marayu dake kofar nasarawa tare da kwomishinonin sa daga ciki Akwai kwamishiniyar mata Hajiya Aisha Saji …
Babban Maga-Takardar manyan Kotunan Jihar Kano, Alhaji Abdullah Ado Bayero Esq, na tunasar da dukkan Ma’aikatan manyan Kotunan da suka san lokacin ritayar su ya …
Masu shirya zanga-zangar 1 ga watan Oktoba a kan tsadar rayuwa a Najeriya sun jaddada aniyar ci gaba da shirinsu duk kuwa da adawar gwamnatin …
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta kama wata mata da ake zargin ta mayar da gidan da ta karba haya amma ta maida …
Likitoci a Jihar Kano, sun bayyana damuwarsu kan rashin isassun likitocin da za su ke duba marasa lafiya, wanda hakan ya sa suke shirin tafiya …
Wata babbar kotun jihar Osun da ke zamanta a Ede ta tasa keyar wani basarake, Elegbedi na Egbedi a jihar Osun, Oba Muideen Azeez da …
Daga Aminu Bala Madobi Wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da jihar Kano ta shiga cikin dimuwa a shirye shiryen hukumar na gudanar …
Ni Ko ina ganin da gwamnatin Kano za ta haɗa kai da Alhaji Aliko Dangote, Alhaji Aminu Dantata da Alhaji Abdussamad Isyaku Rabi’u, a gina …
Wata kotun majistiri dake zamanta, a Kano ta bayar da umarnin tsare matasan da ake zargi da yin garkuwa da wani karamin yaro, mai shekaru hudu …
Bisa ga sahalewar Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ana sanar da daukacin masu rike da mukaman gwamnati da suka sauka daga kan …