Innalillahi wa Inna ilaihirraji’un! Allah Ya yi wa Babban Malami na Madabo rasuwa a yammacin Alhamis
ALLAH Ya yi wa Malam Kabiru (Babban Malami na Madabo) rasuwa a yammacin Alhamis din nan. Muna roƙon ALLAH Mai rahama Ya jikansa, Ya gafarta …
ALLAH Ya yi wa Malam Kabiru (Babban Malami na Madabo) rasuwa a yammacin Alhamis din nan. Muna roƙon ALLAH Mai rahama Ya jikansa, Ya gafarta …
Kamfanin Dala Inland Dry Port (DIDP) ya karyata rahotannin da ke cewa iyalan tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Dr. …
Kotun Daukaka Kara dake zamanta a Sakatariyar Audu Bako, Kano, ta bayyana cewa za ta sanar da ranar da za ta yanke hukunci kan neman …
Hukumar gudanarwar ta tashar gidan talabijin na Hijrah Tv ta tabbatar da nadin Ghali Abdallah DZ a matsayin sabon Manajan Director na tashar wato (MD) …
Allah Ya yiwa Alh. Aliyu Abubakar Getso Rasuwa, kafin rasuwar tasa kuma shine Sakataren Kungiyar APEX kuma tsohon Ma’aikacin gidajen radiyo kano tsohon ma’aikacin gidan …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da sabbin kwamishinoni biyu da Babban Lauya na Jiha, wadanda za su kasance cikin Majalisar Zartarwa ta …
A Yau 4 Ga Watan Oct 2025 Gamayyar Kungiyoyin Jam’iyyar Apc Na Jihar Kano guda 12, kamar haka 1- Kano State Apc Integrity Group 2- …
Hukumar Hana Fasa-Kwauri ta Ƙasa (Customs) Shiyyar Kano/Jigawa ta samu nasarar kama miyagun kwayoyi da suka hadar da kwayoyin Pregabalin 261,750 da kuma na tramadol …
A ranar Laraba, 1 ga Oktoba, 2025, a harabar sabuwar Jami’ar Bayero da ke Kano, wani ɗalibin Jami’ar Bayero mai suna Collins Whitworth, ya yi …
Kungiyar One Kano Agenda, wadda ke fafutukar zaman lafiya da ci gaban Jihar Kano, ta bayyana damuwarta kan matakin da aka dauka na janye jami’an …
Majalisar Shura da gwamnatin Kano ta kafa ya sanar da dakatar da Lawan Shuaibu Triumph daga yin wa’azi. A wani taron manema labarai da Sakataren …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta sauya kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, bisa zarginsa da …
A wani lamari da ba kasafai ake samu ba, wata mata mai suna Hannatu ta haifi jariri mai fuska biyu da kai daya a babban …
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Aminu Ibrahim ya rasa ransa sakamakon harbin kansa da bindiga da yayi bisa kuskure lokacin da yake bakin aiki …
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta amince da Naira miliyan 8.2 a matsayin kuɗin aikin Hajjin shekarar 2026. Daraktan Hukumar, Lamin Danbappa, ya …
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta jihar Kano tare da haɗin gwiwar ‘yansanda sun kama mutune 57 da ake zargi da …
Hukumar Shirya Jarrabawar Kammala Sakandare a Nijeriya (NECO) ta jaddada cewa Jihar Kano ce ta fi kowace jiha samun nasara a sakamakon jarrabawar bana, tana …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya mika sunayen mutane biyu zuwa majalisar dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su a matsayin kwamishinoni …
Majalisar dokokin jihar Kano ta nemi Gwamnatin jihar ta gyara Babban Masallacin cikin Gari mai cike da tarihi. Alfijir labarai ta rawaito a zaman majalisar …