Jami’ar European-American ta fitar da sanarwa da ta ke barranta kan ta da digirin girmamawa da aka baiwa shahararren mawaki, Dauda Kahutu Rarara ba, inda …
Jami’ar European-American ta fitar da sanarwa da ta ke barranta kan ta da digirin girmamawa da aka baiwa shahararren mawaki, Dauda Kahutu Rarara ba, inda …
Daga Dr. Musa Tanko Haruna (Musa Mazankwarai) Hakika nayi farin cikin ganin labarin umarnin da Mai girma Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya …
Sayyadah Raihan Imam (Qamshi)Tana Farin cikin Gayyatar Masoya Fiyayyan Halitta Shugaba Annabi Muhammad S.A.W Zuwa Wajan Taron MAULUD NABIYI Wannan Maulidin Sayyada Raihan Kamshi Ta …
Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu mai girma Gwamna Alh Abba Kabir Yusuf Gwamnan talaka mai jin koken al’umma. Ina yi maka addu’ar Allah ya sa a …
A.S ANDARAI Daya ne daga cikin futattu kuma kwararru da suka shahara wajen shirya muku biki dai dai da buƙatarku kuma dai-dai da zamani a …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje, inda ya zarge shi da wawure dukiyar talakawa ba tare da ya …
Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa kai ta Jihar Kano (KSPVIB) ta dauki matakin rufe wasu makarantu guda takwas (8) da …
Mawaƙin yabo Shehi Mai Tajul’izzi da lauyansa Abba Hikima sun amsa gayyatar Hukumar Tace Fina-finai ta jihar Kano, yayin da Usman Mai Dubun Isa ya …
Babbar Kotun Abuja ta kori ƙarar da wasu jami’an gwamnatin jihar Kano su ka shigar gaban ta da ta hana Hukumar Yaƙi da Cin-hanci da …
Shugaban hukumar Tace Fina-finan Jihar Kano ne ya sanar da haramta dukkan muƙabalar mawakan addini a jihar, sai dai idan an samu sahalewar hukumar tun …
Allah ya yiwa tsohon sakataren gwamnatin Kano, Alhaji Sadauki Kura, rasuwa da safiyar yau Lahdi a asibitin Airforce da ke Kano. Alhaji Sadauki Kura wanda …
Shugaban kamfanin H.U.Kura Mining Nig, Alh Hamza Uba Kura na taya ɗaukacin al’ummar musulmin duniya dana jihar Kano da kuma na ƙaramar hukumar Kura murnar …
Gwamnatin Kano ta shirya canzawa kasuwar Kayan marmari ta yan lemo mazauni zuwa Dan Goro Kwamishinan Ƙasa da Safiyo na Jihar Kano, Alhaji Abduljabbar Umar …
Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe duk wata makaranta mai zaman kanta da ta kara kuɗin makaranta ga Iyayen yara ba bisa ka’ida ba. Shugaban …
Zamu kammala dukkan ayyukan tituna musamman masu nisan kilomita 5, a ƙananan hukumomi kafin karshen watan December Kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano Injiniya Marwan Ahmad …
Zamuyi aiki ba dare ba rana domain tabbatUar da umarnin da Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bamu. Babban Darakta na Hukumar NPC na kasa Dr. …
Allah ya yiwa Farfesa Hafizu Miko Yakasai rasuwa a daren Alhamis din nan. Farfesa Miko kafin Rasuwarsa malami ne a Jami’ar Bayero dake Kano. Za’a …
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta gayyaci Hajiya Sa’adatu Salisu, shugabar ƙaramar hukumar Tudun Wada kuma shugabar ƙungiyar shugabannin kananan hukumomi (ALGON) a Kano, domin …
Wasu Masu Unguwanni 13 Sun Yi Murabus daga Mukamansu a Jihar Kano. Hakimin gundumar Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa, Alhaji Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya …