Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya tarbi Shugaban Jamus Frank-Walter Steinmeier a Fadar Aso Rock, Abuja, da safiyar Laraba. Steinmeier, wanda ya isa Abuja da yammacin …
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya tarbi Shugaban Jamus Frank-Walter Steinmeier a Fadar Aso Rock, Abuja, da safiyar Laraba. Steinmeier, wanda ya isa Abuja da yammacin …
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya jaddada cewa yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya zai samu nasara ne idan aka fara daukar mataki …
Shugaba Bola Tinubu ya ce al’amura suna tafiya yadda ya kamata, duk da mutane ba sa son gwamnatinsa. Ya ce a cikin kalubalen da kasar …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci zama na musamman tare da wasu daga cikin yan majalisar wakilai ta kasa da suka fito daga …
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya yabawa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, bisa amfani da irin kuzari da jajircewar da ya nuna a Legas wajen inganta …
Daga Aminu Bala Madobi Sabon mai baiwa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da sadarwa, Daniel Bwala, ya kama aiki gadan-gadan a …
Gwamnatin Najeriya ta karbo wani sabon bashi daga bankin raya kasashen Afrika da ya kai na dala miliyan 134, domin a taimakawa manoma wajen bunkasa …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Daniel Bwala a matsayin mashawarcinsa na musamman kan harkokin yaɗa labarai. Alfijir labarai ta rawaito mai magana …
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya yi ya …
Uwargidan Shugaban Kasa Oluremi Tinubu ta musanta hannunta a wata addu’a ta kasa da aka ce za a yi domin rokon Allah kan mawuyacin hali …
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da umarnin dage taron majalisar zartaswa ta tarayya zuwa wani lokaci, wanda za a sanar nan ba da …
Shugaba Bola Tinubu ya taya Shugaba Donald Trump murnar nasarar sake zabensa a matsayin shugaban kasar Amurka na 47. Shugaba Tinubu dai ya himmantu wajen …
Gwamnatin Najeriya ta dauko malamai 313 da ƙarin wasu fastoci domin yiwa Najeriya addu’a har tsawon mako guda a Abuja Uwargidan Shugaban ƙasa Oluremi Tinubu …
Ƙungiyar kishin ƙabilar Yarabawa zalla ta Afenifere ta gargaɗi Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kan abin da ta kira son kai da fifita ‘yan ƙabilar …
Ga wata babbar damar dogaro da kai ga matasa daga gwamnatin tarayya. Ina matasan Najeriya! Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ƙaddamar da sabon Shirin …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya takaita Ministoci manya da ƙanana da Shugabannin Hukumomin Gwamnatin Tarayya zuwa motoci uku kawai a ayarin motocin da suke amfani …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministoci biyar tare da naɗa wasu sababbi bakwai da kuma sauya wa goma ma’aikatu. Alfijir labarai ta rawaito wata …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sanar da soke ma’aikatar Neja Delta da ma’aikatar wasanni ta kasa Alfijir labarai ta rawaito a wani sako da mai …
Bankin duniya ya bukaci gwamnatin tarayya da kada ta sauya manufofin da aka bullo da su na gyaran tattalin arziki, yana mai gargadin cewa hakan …