Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan ministocin gwamnatinsa da su bayar rahotonnin ayyukan da suka gabatar ga ‘yan Najeriya. …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan ministocin gwamnatinsa da su bayar rahotonnin ayyukan da suka gabatar ga ‘yan Najeriya. …
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin Dakta Asiya Abdullahi Umar Ganduje a matsayin daraktar sashen kula da al’umma da raya yankunan karkara a …
Daga Aisha Salisu Ishaq Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauye-sauyen shugabanci a jami’o’in gwamnatin tarayya da dama da su ka hada da …
Daga A’isha Salisu Ishaq Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero OFR, yayi wata ganawa ta sirri da Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu mintina …
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman tilastawa majalisar dokokin kasar fara yunƙurin …
Daga Aminu Bala Madobi Ministan Harkokin Bada Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci, Nentawe Yilwatda, ya ce wasu ‘yan siyasa na kokarin yin tasiri kan …
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam da Gaskiya a Harkokin Jama’a (SERAP), ta maka Shugaba Bola Tinubu da Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC), a kotu kan …
Gwamnatin Tarayya ta amince da bayar da tallafin kuɗi na naira biliyan 4 domin taimaka wa gidaje masu rauni a cikin al’umma. Haka kuma, an …
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya roki ‘yan Najeriya da su ci gaba da kasancewa masu saka ran gyaruwar ƙasar a yayin da ake fuskantar …
Daga Aminu Bala Madobi Fadar shugaban kasa ta sanar da cewa daga karshen watan Janairu, kananan hukumomi a fadin Najeriya za su fara karbar kason …
Daga Aminu Bala Madobi Rahotonni Daga Birnin Accra, na cewa Sabon shugaban Ghana John Mahama ya rushe ma’aikatu bakwai domin rage tsadar harkokin mulki Sabon …
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu a kan wani kundin dokoki da ya hana sojojin Nijeriya aikata dukkan nau’in baɗala da su ka …
Shugaban Ƙungiyar Ƙudirin samar da ‘Yancin Kai ta Yarbawa, Farfesa Banji Akintoye, ya jaddada cewa ƙungiyar ba za ta janye daga neman kafa ƙasar Yarabawa …
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya kasance cikin manyan mutanen da aka fi danganta da aikata manyan laifuka da cin hanci da rashawa, a cewar wani …
Tsohon Babban Sakataren Hukumar Kula da Manyan Makarantun Sakandare ta Jihar Kano (KSSSMB), Dakta Bello Shehu, ya taya murna ga Shugaban Jam’iyyar APC na kasa …
Shugaba Bola Tinubu Ya Ce Bai Yi Nadama Kan Cire Tallafin Man Fetur Ba. Da yake magana a tattaunawarsa ta farko da ’yan jarida a …
An samu rudani kan naɗin shugabanni biyu masu rike da mukamin Manaja Darakta/ Babban Jami’i na Hukumar Raya Kogin Niger (UNRBDA). Kasa da watanni biyu …
Kotun Ƙolin Nijeriya, a yau Litinin ta yi watsi da karar da ke neman ta tsige shugaba Bola Tinubu daga mukaminsa. Kotun kolin, a wani …