Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Tinubu

IMG 20250212 WA0210
Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya umurci ministocin sa da su gabatar da rahoton ayyukansu.

Posted onFebruary 12, 2025February 12, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan ministocin gwamnatinsa da su bayar rahotonnin ayyukan da suka gabatar ga ‘yan Najeriya. …

FB IMG 1729698661292
Arewa, Labarai

Sama da mutun Miliyan 60 a Arewa Suka Nuna goyon Bayansu ga Shugaba Tinubu domin ya cigaba da mulki 2027

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …

IMG 20250207 051840
Ganduje, Labarai

Tinubu Ya Amince Da Naɗin Balaraba Ganduje A Matsayin Darakta A Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin Dakta Asiya Abdullahi Umar Ganduje a matsayin daraktar sashen kula da al’umma da raya yankunan karkara a …

FB IMG 1738869736028
Abuja, Labarai

Tinubu ya sallami A’isha Maikudi a matsayin shugabar jami’ar Abuja

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aisha Salisu Ishaq Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauye-sauyen shugabanci a jami’o’in gwamnatin tarayya da dama da su ka hada da …

FB IMG 1738777561224
Labarai, President Tinubu

“Shugaba Tunibu ya tabbatarmin da za’a mallakawa mutanen unguwar Rimin Zakara Muhallansu

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero OFR, yayi wata ganawa ta sirri da Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu mintina …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Ba ki da ikon bada umarnin tsige Ni daga kan mulki na, Tinubu ya faɗawa kotu

Posted onFebruary 4, 2025February 4, 2025

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman tilastawa majalisar dokokin kasar fara yunƙurin …

IMG 20250127 WA0192
Labarai, Nijeriya

Wasu ‘Yan Siyasa Na Kokarin Karkatar Da Kudaden Agajin Talakawa – Inji Minista Nentawe.

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Ministan Harkokin Bada Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci, Nentawe Yilwatda, ya ce wasu ‘yan siyasa na kokarin yin tasiri kan …

Tinubu
Labarai, SERAP

SERAP ta maka Tinubu da NCC a kotu kan kara kudin kiran waya da data a Najeriya

Posted onJanuary 26, 2025January 26, 2025

Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam da Gaskiya a Harkokin Jama’a (SERAP), ta maka Shugaba Bola Tinubu da Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC), a kotu kan …

IMG 20250123 162712
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Amince Da Tallafin Naira Biliyan 4 Don Taimakawa Gidajen Mabuƙata

Posted onJanuary 23, 2025January 23, 2025

Gwamnatin Tarayya ta amince da bayar da tallafin kuɗi na naira biliyan 4 domin taimaka wa gidaje masu rauni a cikin al’umma. Haka kuma, an …

FB IMG 1737303926355
Lafiya, Nijeriya

Tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya baiwa yan kasar shawara mai bullewa

Posted onJanuary 19, 2025January 19, 2025

Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya roki ‘yan Najeriya da su ci gaba da kasancewa masu saka ran gyaruwar ƙasar a yayin da ake fuskantar …

FB IMG 1736686813614
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Sakon Fadar Shugaban kasa kan kananan hukumomin Nijeriya wajen basu kudadensu kai tsaye

Posted onJanuary 17, 2025January 17, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Fadar shugaban kasa ta sanar da cewa daga karshen watan Janairu, kananan hukumomi a fadin Najeriya za su fara karbar kason …

best seller i
Kasashen Waje, Labarai

Shugaban Kasa Ya Ruguje Ma’aikatu Bakwai Don Rage Tsadar Harkokin Mulki.

Posted onJanuary 14, 2025January 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Rahotonni Daga Birnin Accra, na cewa Sabon shugaban Ghana John Mahama ya rushe ma’aikatu bakwai domin rage tsadar harkokin mulki Sabon …

FB IMG 1736686813614
Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya sanya hannu a dokar da ta taka birki da hana sojoji aikata baɗala

Posted onJanuary 12, 2025January 12, 2025

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu a kan wani kundin dokoki da ya hana sojojin Nijeriya aikata dukkan nau’in baɗala da su ka …

FB IMG 1736250716263
Labarai

Wata Sabuwar! Yarabawa miliyan 60 sun shirya ficewa daga Najeriya – In Ji Akintoye

Posted onJanuary 7, 2025January 7, 2025

Shugaban Ƙungiyar Ƙudirin samar da  ‘Yancin Kai ta Yarbawa, Farfesa Banji Akintoye, ya jaddada cewa ƙungiyar ba za ta janye daga neman kafa ƙasar Yarabawa …

Tinubu
Labarai, Shugaba Tinubu

Tirkashi! Shugaba Tinubu ya shiga jerin na gaba-gaba a aikata cin hanci

Posted onDecember 31, 2024December 31, 2024

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya kasance cikin manyan mutanen da aka fi danganta da aikata manyan laifuka da cin hanci da rashawa, a cewar wani …

Bello
Ganduje, Labarai

Shekaru 75 Na Ganduje, Na Cigaba Da kawo Sauyi A Rayuwar Al’umma  – in  Ji Dr Bello

Posted onDecember 27, 2024December 27, 2024

Tsohon Babban Sakataren Hukumar Kula da Manyan Makarantun Sakandare ta Jihar Kano (KSSSMB), Dakta Bello Shehu, ya taya murna ga Shugaban Jam’iyyar APC na kasa …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Ana Wata! Ko kadan ban yi nadamar janye tallafin man fetur ba –  In Ji Shuga Tinubu

Posted onDecember 23, 2024December 23, 2024

Shugaba Bola Tinubu Ya Ce Bai Yi Nadama Kan Cire Tallafin Man Fetur Ba. Da yake magana a tattaunawarsa ta farko da ’yan jarida a …

FB IMG 1729698661292
Labarai, Shugaba Tinubu

Tirka-Tirka:  Shugaba Tinubu ya naɗa shugabanni biyu a hukuma daya

Posted onDecember 20, 2024December 20, 2024

An samu rudani kan naɗin shugabanni biyu masu rike da mukamin Manaja Darakta/ Babban Jami’i na Hukumar Raya Kogin Niger (UNRBDA). Kasa da watanni biyu …

IMG 20240915 WA0436
Kotu, Labarai

Yadda ta kasance a Kotun Ƙoli a ƙarar da ke neman ta sauke Tinubu

Posted onDecember 16, 2024December 16, 2024

Kotun Ƙolin Nijeriya, a yau Litinin ta yi watsi da karar da ke neman ta tsige shugaba Bola Tinubu daga mukaminsa. Kotun kolin, a wani …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Wawarewa ko taba kudaden kananan hukumomi na iya jawo tuhuma – In Ji Gwamnatin Tarayya

Posted onDecember 13, 2024December 13, 2024

Gwamnatin Tarayya ta yi gargaɗi mai tsanani game da satar kudaden da aka ware wa kananan hukumomi, tana mai cewa wannan na daga cikin laifukan …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 7 … 10 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab