Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Tsaro

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Ko ana muzuru ko ana shaho Najeriya zata kai ga nasara – in ji Tinubu

Posted onDecember 8, 2024December 8, 2024

Shugaba Bola Tinubu ya ce al’amura suna tafiya yadda ya kamata, duk da mutane ba sa son gwamnatinsa. Ya ce a cikin kalubalen da kasar …

IMG 20241007 WA0012
Labarai, Tsaro

Sufeton ‘Yan sanda ya umurci janye jam’in da aka jibge a cikin Kananan Hukumomin Ribas

Posted onOctober 7, 2024October 7, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Babban Sufeton ‘Yan Sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya umurci  a janye jami’an yan sanda cikin gaggawa da aka tura don rufe …

Screenshot 20240502 141404 Samsung Internet
Hukumar Hisba, Labarai

Yadda Hisbah ta kama wata mata da ta mayar da gidanta wajen baɗala da tarin wasu mata a Kano

Posted onSeptember 29, 2024September 29, 2024

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta kama wata mata da ake zargin ta mayar da gidan da ta karba haya amma ta maida …

FB IMG 1717149815712
Labarai, Tsaro

Inganta Tsaro: Hukumomin tsaro sun ba da hanyoyin aikewa da rahotanni kan faruwar laifuka cikin gaggawa.

Posted onSeptember 29, 2024September 29, 2024

Jaridar Alfijir labarai ta rawaito cewa, a kokarin tabbatar da tsaron lafiya da dukiyoyi, Hukumomi da masana tsaro sun yi kira ga jama’a da su …

best seller i
Labarai, Zamfara

Tirka-Tirka: APC Ta Roki Gwamnatin Nijeriya Ta Ayyana Dokar Ta Ɓaci A Jihar Zamfara

Posted onSeptember 22, 2024September 22, 2024

Jam’iyyar adawa ta APC reshen jihar Zamfara ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta baci a jihar domin bada damar samun …

IMG 20240901 WA0215
Labarai, Tsaro

Karshen ‘Yan Ta’adda Da ‘Yan Bindiga Yazo A Arewa Maso Yamma – In Ji Matawalle

Posted onSeptember 1, 2024September 1, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Karamin ministan tsaro Dr. Bello Matawalle ya bayyana bacin ransa kan yadda ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga ke cin karensu ba …

Screenshot 20240828 112545 Facebook
Labarai, Ta addanci

Rana Dubu! Mai Kaiwa ’Yan Ta’adda Kayan Sojoji Ya Shiga Hannu A Kaduna

Posted onAugust 28, 2024August 28, 2024

Yan sanda sun harbe wani ɗan fashi da makami har lahira tare da kama wani mai kai wa ’yan bindiga kakin sojoji a Jihar Kaduna. …

FB IMG 1724665408295
Labarai, Lafiya

Ana Wata! Likitoci a Najeriya sun shiga yajin aiki

Posted onAugust 26, 2024August 26, 2024

Ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta fara yajin aikin gargadi na kwana bakwai a dukkanin cibiyoyinta na faɗin ƙasar, inda ta buƙaci …

FB IMG 1724620505883
Labarai, Tsaro

Okonjo-Iweala Ta Caccaki Yan siyasar Najeriya Kan Matsalar Tsaro A Kasar

Posted onAugust 25, 2024August 25, 2024

Babbar daraktar Ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya (WTO), Ngozi Okonjo-Iweala, ta zargi wasu ‘yan siyasar Najeriya da siyasantar da matsalar tsaro da ƙasar ke fuskanta. Alfijir …

IMG 20240823 WA0488
Labarai, Ta addanci

Ta’addanci! An Bawa Jami’an Tsaro Umarnin Gaggawa Kan Kisan Sarkin Gobir

Posted onAugust 23, 2024August 23, 2024

Ƙaramin ministan tsaro na Najeriya, Bello Matawalle ya sha alwashin cewa za a zaƙulo tare da hukunta duk masu hannu a kisan Sarkin Gobir na …

FB IMG 1723228631143
Labarai

Ƙungiyar ƙwadago ta kira taron gaggawa bayan jami’an tsaro sun kai sumame ofisoshin ta

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Biyo bayan samamen da jami’an tsaro suka kai shelkwatar ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC, kungiyar ta kira taron gaggawa na kwamitin koli a gobe Asabar. …

FB IMG 1719417043662
Labarai, Yan Bindiga

Dubun Wani Dan Garkuwa Da Mutane Ta Cika Bayan Da Matar Da Yayi Garkuwa Da ita Sun  Shiga Mota Daya

Posted onJune 26, 2024June 26, 2024

Dubun Wani Dan Garkuwa Da Mutane Ta Cika Bayan Da Matar Da Yayi Garkuwa Da ita Sun  Shiga Mota Daya Alfijir labarai ta rawaito lamarin …

FB IMG 1719254244479
Labarai, Tsaro

Sarkin Musulmin Najeriya Ya Sake Magantuwa Akan Matsalar Tsaro A Arewacin Kasar

Posted onJune 24, 2024June 24, 2024

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar III, ya jaddada cewa matsalar rashin tsaro da ta dade a yankin Arewa ya zama dole a yi nazari …

FB IMG 1703222676383
Labarai, Ta addanci

Yadda wasu ‘Yan Sanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja Suka Yashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Posted onFebruary 7, 2024February 7, 2024

A yayin da sace-sacen jama’a ke kara kamari a babban birnin tarayya Abuja, an kama wasu jami’an ‘yansanda bisa zargin kwatar naira miliyan 29.9 daga …

Majalisar Najeriya
Labarai, Majalisar Dattijai

Tsaro! Majalisar Dattawa Tayi Sammacin Manyan Hafsoshin Sojin Najeriya

Posted onJanuary 31, 2024January 31, 2024

Majalisar dattawa ta yi sammacin manyan hafsoshin tsaron Najeriya game da kalubalen tsaro da ke ci gaba da ta’azzara a fadin kasar. Alfijir labarai ta rawaito yan majalisar …

Labarai, Zamfara

Gwamnan Zamfara Ya Ɗauki Tsatstsauran Mataki Akan Tsaro A Jihar

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

Ya ƙara da cewa, jami’an tsaron da ke sintiri a waɗannan hanyoyi sun haɗa da sojojin ƙasa, sojojin sama da ‘yan sanda Alfijir Labarai ta …

Katsina, Labarai

Gwamnan Katsina Ya Amince Da Fitar Da Biliyan N7.8bn Domin Sayen Kayan Aikin Tsaro

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da fitar da zunzurutun kudi har kusan naira biliyan takwas da za a yi amfani da su don …

Labarai, Police

Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ba gudu ba ja da baya a yunkurin da ta ke yi na janye “yan sanda da ke ba …

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Baje Kolin Mutun 27 Kan Zargin Aikata Manyan Laifuka

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Shu’aibu Ibrahim Gusau Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Zamfara, Sani Mustapha, ya Baje Kolin wasu mutane 27 da ake zargi da …

Labarai, Tsaro

Shugaban Ƴan Sandan Najeriya Ya Tura CPs Guda 35, Sabbin Gurare

Posted onJuly 4, 2023July 4, 2023

Shugaban ‘yan sandan ya bukaci kwamishinonin da su inganta aikin ‘yan sanda karkashin leken asiri, dabarun yaki da miyagun laifuka, da tsare-tsare tsakanin al’umma. Alfijir …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab