Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun hallaka jami’ai takwas na Hukumar Tsaro ta Fararen Hula (NSCDC) da ke aiki …
Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun hallaka jami’ai takwas na Hukumar Tsaro ta Fararen Hula (NSCDC) da ke aiki …
Matasan Ƙaramar hukumar Shagari sun kashe wasu ’yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin waɗanda suka addabi yankin Ƙaramar hukumar Shagari a Jihar Sakkwato. …
Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani mahaluki a doron duniya, da zai ɗagawa kasarsa yatsa, ko yi mata barazana ko ci zarafinta. …
Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da sabon shirin tsaro mai suna Operation Kukan Kura, domin karfafa aikin ‘yan sanda na al’umma da …
Rundunar ‘Yansandan Jihar Anambra ta kama saurayi da budurwa da suka kitsa sace kansu da kansu tare da kwato kuɗin fansa naira miliyan ₦1.2 da …
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yana hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) a birnin …
“A lokacin da nake Kwamishinan Ƴan Sanda a jihar Lagos, bana wasa da aiki — musamman ranar Asabar. Ko da yake ayyuka na suna farawa …
Theophilus Danjuma, tsohon ministan tsaro, ya bukaci ƴan Najeriya da su dauki nauyin kare kan su a yanayin rashin tsaro da ke addabar ƙasar. Da …
Jami’an tsaron yan sandan babban birnin tarayya, Abuja sun bazama neman wani ƙasurgumin ɓarawon da yayi awun gaba da mota kirar Hilox, daya daga cikin …
Daga A’isha Salisu Ishaq Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin kafa hukumar tsaro mallakin jiha. Matakin ya biyo bayan zazzafar muhawara akan wasu …
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Dr. Bello Muhammed Matawalle, ya yi Allah-wadai da abin da ya bayyana a matsayin maganganu marasa hankali da kuma tunzura tashin …
Yanzu haka rundunar yan sandan jahar Kano tayi holan Bama-Baman da tace ta kama, hadi da wadanda ake zargin zasu tayar dasu, Ciki Wadanda ta …
Daga Aisha Salisu Ishaq Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen yaki da miyagun laifuka, inda ta kama wasu da ake zargi …
Gwamnatin Jihar Kano ta zargi ƴasanda da kokarin hana taron addini na na dariƙar Tijjaniyya na shekara-shekara a jihar, inda ta ƙaryata cewa akwai barazanar …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, na cikin tsaka mai wuya bayan da …
Daga Aminu Bala Madobi An tilastawa jama’a da dama barin gidajensu yayin da rahotanni suka ce ‘yan bindiga sun saka harajin Naira miliyan 173 a …
Jami’an ‘yan sanda 140 daga rundunar ‘yan sanda ta birnin tarayya Abuja sun rasa rayukansu yayin gudanar da aikinsu, yayin da aka kwato Naira miliyan …
Dsga Rabi’u Usman Rundunar yan sintiri ta vigilantee a jihar kano ta bayyana yanda suka gudanar da aikace aikacen shekarar 2024 da muke bankwana da …
Cikin Hirarsa da BBC ministan yaɗa labaran ƙasar, Mohammed Idris ya ce Najeriya ba ta taɓa ƙulla wata alaƙar soji da Faransa ko wata ƙasa …