Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: alternatives

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Shirin Gaggawa Na Rage Afkuwar Ambaliyar Ruwa

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta amince da shirin samar da rigakafin ambaliyar ruwa na gaggawa da tsare-tsare don ragewa da rage tasirin ambaliyar ruwa …

Labarai, Zamba

Wani Dan Takarar Majalisar Wakilai A APC Kano Ya Shiga Komar Jami an Tsaro, Bisa Zargin N13m

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Dan Takarar Majalisar Wakilai Na Jam’iyyar All Progressives Congress A Rano, Kibiya, Bunkure, a Kano, Dr Aliyi Musa Aliyu, ya fada komar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Talata

Posted onOctober 11, 2022October 12, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata    Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya …

ASUU, Labarai

Za a Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU Nan Da Kwanaki i Biyu– In Ji Shugaban Majalisar Wakilai

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin masana’antu da ke ci gaba da yaduwa tsakanin Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU da Gwamnatin Tarayya na iya kawo karshe nan da …

Kotu, Labarai

Bayan Turo Matarsa Daga Bene Ta Karairaye Da Raunata Jaririyarsa, An Gurfanar Da Shi Gaban Mai Sharia

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani Magidanci a wata kotun majistare da ke zamanta a Ikeja mai shekaru 42, Austin Anthony, a ranar Talata …

Labarai, Masarauta

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Sarakuna Masu Daraja Da Lambar Girmamawa Ta CFR Da OFR

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya Karrama Sarakuna masu daraja na Kano da Bichi da lambar girmamawa ta kasa. Alfijr Labarai Sanarwar ta …

Labarai, Zamba

Dubun Wani Mai Unguwa Da Ke Siyar Da Ruwan Rijiyar Al’umma Ta Cika A Kano

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito ana zargin Mai-unguwar Kuwet da ke yankin Rimin Kebe, Ƙaramar Hukumar Ungoggo a jihar Kano da kaifin sayar da ruwan rijiyar al’ummar …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani DSP, Da Wasu ‘Yan Sanda 3 A Yayin Wani Farmaki

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …

Labarai, Siyasa

Burina Shine Kare Martabar Jihar Kano Duba Da Yadda Ake Mata Fyade- Muhyi Magaji

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce ba wai NNPP ke …

Ibtila i, Labarai

Dubban Mutane Ne Suka Rasa Matsugunansu Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Lakume Rayuka Da Dama

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito dubban mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon ambaliya da ta mamaye Abacheke a karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar Imo. Alfijr Labarai Wannan …

Labarai, Ta addanci

Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam’iyyar APC

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun kashe Lucky Idoko, shugaban matasan jam’iyyar APC a jihar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su Ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Lahadi A wapa

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Lahadi   Alfijr Labarai 1. Dollar zuwa Naira Siya = 728 …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Cafke Fiye Da Kwayoyin Tramadol Na Miliyan 2.4 Daga Pakistan A Filin Jirgin Saman Lagos.

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, an daure wani mutum tsawon shekaru 7 a gidan yari, yunkurin da kungiyarsa ta yi na shigo da Tramadol a salon fasa-kwaurinta …

Labarai, Nishadi

Yadda Fasihan Wasu Yara Mawaka Yan Baiwa Suka Yi Gangami Suka Yi Waƙar Bestie

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu yara yan baiwa sun yi hadin guiwa wajen rera wata waƙa mai suna Bestie Alfijr Labarai Waƙar Bestie ta zo ne …

AKTH, Labarai

Rikici: Ma’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Fara Yajin Aiki A Asibitin

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, ma’aikatan lafiya a karkashin kungiyar hadin gwiwa ta bangaren lafiya (JOHESU) sun yi barazanar shiga yajin aiki bisa ko in kula da …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Labarai

Karancin Man Fetur: IPMAN Da NNPC Sun Shirya Kawar Da Matsalar Mai A Najeriya- Danmalam

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya IPMAN, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri yayin da ake kokarin shawo …

Aika-Aika, Labarai

Mutane 27, Aka Harbe Ma’aikatan Kamfanin Dangote Cement A Yayin Rufe Masana’antar

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an kamfanin Dangote Plc sun bayyana cewa ma’aikatan kamfanin su 27 ne aka harbe a lokacin da wasu ‘yan daba dauke da …

Labarai, Lafiya

Mutane 66 Suka Rasa Ransu Sakamakon Shan Wani Maganin Tari A Kasar Gambia

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito wani gurbatattun magunguna hudu na da nasaba da raunin koda, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya. Alfijr Labarai Majalisar Binciken Likitoci ta …

Al Ajabi, Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Posts pagination

‹ 1 … 11 12 13 14 15 … 29 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab