Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Flight scanners

Labarai, Tsaro

Yan sanda Sun Kama Wasu Ƴan Jarida Guda Biyu Bisa Umarnin Mai Taimakawa Gwamnati

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta tsare wasu ‘yan jarida biyu bisa umurnin Rafiu Ajakaiye, babban sakataren yada labarai na CPS. Alfijr …

Labarai, Zamba

Ƴan Sandan Jihar Kano Sun Cafke Shugaban Jam’iyyar APC Da Sama Da Katin Zabe PVC 300

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) da kungiyoyin farar hula a karkashin inuwar jam’iyyar adawa ta APC sun bukaci da a gaggauta …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wata Budurwa Hukuncin Wata 6 Sakamakon Laifin Sojan Gona

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 54 da ke unguwar Noman’s Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin …

Labarai, Tsaro

Gwamnatin Zamfara Ta Sanar Da Sake Kulle Kananan Hukumomi 3 A Jihar

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta kulle kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi, biyo bayan barkewar hare-haren ‘yan bindiga a …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji A Yau Juma a

Posted onOctober 14, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma a   Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira …

Labarai, Zamba

Dan Wasa Neymar Na Fuskantar Barazanar Ɗaurin Shekaru Biyar A Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wani kamfanin zuba jari na Brazil ya yi kira da a daure dan wasan gaban kasar Neymar shekaru biyar a gidan yari. …

Kannywood, Labarai

Wata Sabuwa! Sarki Ali Nuhu Ya Maka Jaruma Hannatu Bashir Gaban Kuliya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Hakazalika alfijr ta waiwayi Jaruma Hannatu kan zargin da Ali ke mata wanda har ya bashi damar garzayawa Kotu don neman hakkinsa, duba da ga …

Labarai, Tsaro

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wasu ‘Yan Kasashen Waje Ɗauke Da Kokon Kan Mutane Da Kasusuwa

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan kasashen waje guda biyu da ‘yan sanda suka kama da kokon kan mutane, da kasusuwa biyu da ake zargi da …

ASUU, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aikin Da Ta Kwashe Tsawon Watanni Takwas Tana Daka Shi

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito Duk da cewa kungiyar ba ta fitar da sanarwar a hukumance ba amma, an dauki matakin ne a karshen taron majalisar zartarwa …

Labarai, Ta addanci

Wasu Fusatattun ‘yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Banga Da Wasu Jami’an Tsaro Biyu

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a san ko su wanene ba sun kashe wani dan kungiyar Vigilante na Anambra da …

Ayyukan Fasaha, Labarai

Baku Makara Ba, Domin Mayar Da Mafarkinku Zamowa Gaskiya A Makarantar MDEE FASHION

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito shugabar kamfanin MDEE FASHION SCHOOL Hajiya Maimuna Danlami ta bayyana cewar babban burinta ta ga dukkanin matan Kasar nan sun dogara da …

Kasashen Waje, Labarai

Wata Kotu Ta Ba Da Karin Lokaci Don Muhawara Kan Mallakar Bindiga Ga Al’umma

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Sabuwar dokar ta birnin New York za ta ci gaba da aiki a halin yanzu bayan da wata kotun daukaka kara ta …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Talata

Posted onOctober 11, 2022October 12, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata    Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai, Zamba

Dubun Wani Mai Unguwa Da Ke Siyar Da Ruwan Rijiyar Al’umma Ta Cika A Kano

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito ana zargin Mai-unguwar Kuwet da ke yankin Rimin Kebe, Ƙaramar Hukumar Ungoggo a jihar Kano da kaifin sayar da ruwan rijiyar al’ummar …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani DSP, Da Wasu ‘Yan Sanda 3 A Yayin Wani Farmaki

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …

Labarai, Siyasa

Burina Shine Kare Martabar Jihar Kano Duba Da Yadda Ake Mata Fyade- Muhyi Magaji

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce ba wai NNPP ke …

Ibtila i, Labarai

Dubban Mutane Ne Suka Rasa Matsugunansu Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Lakume Rayuka Da Dama

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito dubban mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon ambaliya da ta mamaye Abacheke a karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar Imo. Alfijr Labarai Wannan …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su Ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Lahadi A wapa

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Lahadi   Alfijr Labarai 1. Dollar zuwa Naira Siya = 728 …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Cafke Fiye Da Kwayoyin Tramadol Na Miliyan 2.4 Daga Pakistan A Filin Jirgin Saman Lagos.

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, an daure wani mutum tsawon shekaru 7 a gidan yari, yunkurin da kungiyarsa ta yi na shigo da Tramadol a salon fasa-kwaurinta …

AKTH, Labarai

Rikici: Ma’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Fara Yajin Aiki A Asibitin

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, ma’aikatan lafiya a karkashin kungiyar hadin gwiwa ta bangaren lafiya (JOHESU) sun yi barazanar shiga yajin aiki bisa ko in kula da …

Posts pagination

‹ 1 … 10 11 12 13 14 … 23 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab