Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Vaccination schedules

Labarai, Zamba

Ƴan Sandan Jihar Kano Sun Cafke Shugaban Jam’iyyar APC Da Sama Da Katin Zabe PVC 300

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) da kungiyoyin farar hula a karkashin inuwar jam’iyyar adawa ta APC sun bukaci da a gaggauta …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wata Budurwa Hukuncin Wata 6 Sakamakon Laifin Sojan Gona

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 54 da ke unguwar Noman’s Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin …

Labarai, Tsaro

Gwamnatin Zamfara Ta Sanar Da Sake Kulle Kananan Hukumomi 3 A Jihar

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta kulle kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi, biyo bayan barkewar hare-haren ‘yan bindiga a …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji A Yau Juma a

Posted onOctober 14, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma a   Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira …

Labarai, Zamba

Dan Wasa Neymar Na Fuskantar Barazanar Ɗaurin Shekaru Biyar A Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wani kamfanin zuba jari na Brazil ya yi kira da a daure dan wasan gaban kasar Neymar shekaru biyar a gidan yari. …

Kannywood, Labarai

Wata Sabuwa! Sarki Ali Nuhu Ya Maka Jaruma Hannatu Bashir Gaban Kuliya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Hakazalika alfijr ta waiwayi Jaruma Hannatu kan zargin da Ali ke mata wanda har ya bashi damar garzayawa Kotu don neman hakkinsa, duba da ga …

Labarai, Tsaro

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wasu ‘Yan Kasashen Waje Ɗauke Da Kokon Kan Mutane Da Kasusuwa

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan kasashen waje guda biyu da ‘yan sanda suka kama da kokon kan mutane, da kasusuwa biyu da ake zargi da …

Labarai, Ta addanci

Dubun Wasu Korarrun Ma’aikatan Ta Cika, Bayan Da Suka Yi Wa Tsohon Shugabansu Barazanar Garkuwa Ko Ya Biya N5m

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito bayan da dubun wasu mutane uku da ake zargi da yunkurin sace tsohon ma’aikacin su, Ifenuga Olayinka, bayan ya kore su a …

ASUU, Labarai

Za a Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU Nan Da Kwanaki i Biyu– In Ji Shugaban Majalisar Wakilai

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin masana’antu da ke ci gaba da yaduwa tsakanin Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU da Gwamnatin Tarayya na iya kawo karshe nan da …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani DSP, Da Wasu ‘Yan Sanda 3 A Yayin Wani Farmaki

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Labarai, Ta addanci

Dubun Wasu Barayi Da Suka Sungume Motar Limamin Juma’a Ta Cika

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta yi nasarar cafke barayin da suka sace motar limamin Masallacin Juma’a na ITN Zangon Shanu dake …

Labarai, NDLEA

Dubun Wani Tsohon Ɗan Ƙwallon Ƙafa Ta Cika A Najeriya Kan Safarar Hodar Iblis-NDLEA

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani tsohon dan ƙwallon kafa, Emmanuel Okafor a filin jirgin …

Labarai, Ta addanci

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji, Da Jami’in Kwastam, Sun Kuma Yi Garkuwa Da Manoma

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito ‘yan bindiga kimanin 20, a ranar Laraba, sun kashe sojoji uku tare da raunata daya a wani harin kwantan bauna da suka …

Labarai, Tsaro

Kakakin Rundunar Yan Sandan Nigeria Ya Yi Gargadi Da Jan Kunne Ga‘ƴan sandan Bisa Umarnin IGP

Posted onSeptember 29, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Kakakin rundunar ƴan Sandan Nigeria ya gargadi ‘yan sandan da ke tsayawa bincike a kan tituna kan kada su saba wa umurnin …

Ilimi, Labarai

Makarantar Gidan Galadima (CEC) Ta Shirya Diban Sabbin Dalibai Matan Aure, Da Zawarawa

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito makarantar Gidan Gadamina da ke da mazauni a unguwar Galadanchi da ke birnin Kano karamar hukumar Gwale, makaranta ce da aka kafa …

Labarai, Najeriya

Wata Sabuwa! Wutar Lantarki Ta Ƙasa Ta Lalace Gaba Ɗaya

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …

Labarai

Hukumar DSS Ta Bukaci Jami an ASUU Da Su Janye Yajin Aikin Da Suke Yi

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Alhamis ta yi kira ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da ta janye yajin aikin …

Labarai, Siyasa

Rikici Ya Balle, Sakamakon Tinubu ya ki Amincewa Da Wani Nadi Da Buhari Yayi Masa

Posted onSeptember 22, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Buhari ya nemi Tinubu ya dauko Margaret domin ta jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC mai mulki a yankin amma, ya ki …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Shirin Hana Cin Ganda A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 20, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa ta na shirin yin wata doka da za ta hana cin ganda a faɗin ƙasar. Alfijr Labarai …

Posts pagination

‹ 1 … 10 11 12 13 14 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab