Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Vaccination schedules

EFCC, Labarai

Kotu Ta Daure Aisha Mai Lakanin Mama Boko Haram Da Wasu Mutane Biyu Kan Badakalar ₦66m

Posted onAugust 13, 2022August 13, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Hukumar EFCC shiyar Maiduguri, ta samu hukuncin daure Aisha Alkali Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, tare …

Labarai, Ta addanci

Dubun Wasu Yan Fashi Da Adaidaita Sahu Ya Cika A Daren Juma a A Sharada Kano

Posted onAugust 12, 2022August 12, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito dubun wasu yan fashi da adaidaita sahu ta cika a daren Juma a da misalin karfe 10 na dare Alfijr …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Kama Kayayyakin Jabu Na Sama Da Miliyan Dari N100m

Posted onAugust 12, 2022August 12, 2022

Alfijr Labarai Hukumar Kare Kayayyakin ta jihar Kano (Cunsumer Protection Council) ta bayyana cewa ta kwace kayayyakin jabu da marasa inganci na sama da Naira …

DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Ja Hankalin ’Yan Jaridun Kano Kan Sahihai Da Ingantattun labarai

Posted onAugust 10, 2022August 11, 2022

Alfijr ta rawaito Daraktan Tsaro na farin kaya DSS, jihar Kano Command Hassan .I Muhammad ya bukaci ‘yan jarida a Kafafen Yada Labarai da su …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Tashar Jirgin Ruwa Ta Kasa Ta Kano A Matsayin Ta Asali Da Makoma

Posted onAugust 6, 2022August 6, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito gwamnatin tarayya ta ayyana tashar  jiragen ruwa ta Dala a jihar Kano a matsayin tashar ta asali da kuma manufa, …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Mafarauta Sun Kashe Uwa Da Danta Akan Zargin Kashe Al umma A Adamawa

Posted onJune 11, 2022June 11, 2022

Alfijir ta rawaito Mafarauta sun kashe wata mata mai suna Uzarai Musa da danta Kladang Musa mazauna yankin Bitikaya da ke karamar hukumar Madagali a …

Labarai, Tsaro

Da Ɗumi Ɗuminsa! Mahaifiyar AA Zaura Dan Takarar Sanatan Kano ta APC Ta Shaki Iskar Yanci

Posted onJune 7, 2022June 7, 2022

Alfijr ta rawaito bayan sa’o’i 24 da yin garkuwa da mahaifiyar dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya, AA Zaura, jami’an tsaro na farin kaya, DSS …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Magidanci Ya Maka Jaruma Hadiza Gaban A Gaban Kotun Shari’ar Musulunci

Posted onJune 7, 2022June 7, 2022

Alfijr ta rawaito wani maigidanci ya maka jarumar Kannywood, Hadiza Gabon, a gaban wata kotun shari’ar Musulunci da ke Kaduna saboda ta ki amincewa ta …

Labarai, Tsaro

Wata Sabuwa! Yan Ta’adda Sun Sace Mahaifiyar ‘Yar Takarar Sanatan Kano Ta Tsakiya A APC, AA Zaura

Posted onJune 6, 2022June 6, 2022

Alfijr ta rawaito wasu barayi da ake kyautata zaton ‘yan ta’adda ne sun yi garkuwa da mahaifiyar dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya, A.A …

Addini, Labarai

Saudiyya Ta Yi Allah Wadai Da Kalaman Batancin Ga Annabi S A W Sa Wani Shugaba. India Yayi

Posted onJune 5, 2022June 5, 2022

Alfijr ta rawaito Saudiyya ta yi Allah wadai da kalaman kakakin jam’iyyar Bharatiya Janata mai mulki ta Indiya na Batanci ga Annabi Muhammad (SAW). Mai …

Labarai, Tsaro

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamna El-Rufai Ya Bada Umarnin Rushe Garuruwa Uku Da Ke Baiwa ‘Yan Bindiga mafaka a titin Kaduna zuwa Abuja.

Posted onMay 23, 2022May 23, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin Jihar Kaduna ta ce za ta yi la’akari da yanayin ko dai ta sake tsugunar da mazauna unguwanni ko kuma …

Ilimi, Labarai

Kungiyar Mata Accountants (SWAN) Reshen Jihar Kano, Ta Karrama Haj Balaraba Ganduje

Posted onMay 23, 2022May 23, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Haj Asiya Balaraba Ganduje, na godewa Allah da irin yadda kungiyar SWAN ta zabo ta cikin dubban matan jihar kano, domin …

Ilimi, Labarai

Farfesa Adamu Gwarzo Ya Kira Ga Daliban Kimiyyar Gwaje-gwaje Da Su Koyi Ilimin Harsuna Mabambanta

Posted onMay 16, 2022May 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito shugaban kuma wanda ya kafa Jami’ar Maryam Abacha American University da ke Maradi a Jamhuriyar Nijar, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya …

Labarai, Tarihi

Shakka Babu! Kutumbawa Sune Tushen Arziki Da Cigaban Kano. Inji Farfesa Abdallah

Posted onMay 14, 2022May 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Farfesa Abdallah Uba Adamu ya ce Kutunbawa su ne tushen arzikin Kano, saboda sai da suka shuka suka kafa sannan wasu …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wata Matukiyar Jirgin Sama ‘Yar Najeriya, Da Wasu Mutane 11 Sun Mutu A Hadarin Jirgin Sama

Posted onMay 12, 2022May 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata ‘yar Najeriya, Adzuayi Ewuga, ta mutu a wani hatsarin jirgin sama a tsakiyar kasar Kamaru. Marigayiya Adzuayi ‘yace ta biyu …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wata Matukiyar Jirgin Sama ‘Yar Najeriya, Da Wasu Mutane 11 Sun Mutu A Hadarin Jirgin Sama

Posted onMay 12, 2022May 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata ‘yar Najeriya, Adzuayi Ewuga, ta mutu a wani hatsarin jirgin sama a tsakiyar kasar Kamaru. Marigayiya Adzuayi ‘yace ta biyu …

Ilimi, Labarai

Buhari Ya Roki Kungiyar ASUU Da Ta Janye Yajin Aikin Da Suke Yi

Posted onMay 12, 2022May 12, 2022

Alfijr Buhari ya roki malamai Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya roki kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, da ta kawo karshen yajin aikin da suke yi. Buhari …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa!Allah Ya Yiwa Tahir Fadhlallah Rasuwa

Posted onApril 29, 2022April 29, 2022

Alfijr ta rawaito Allah yayiwa Tahir Fadhlallah rasuwa. Tahir Fadhlallah shine shugaban Kwarori (Lebanese) mazauna Kano. Sjine mai otal din Tahir Guest Palace da sauran …

Labarai, Saudiyya

Kotun kolin kasar Saudiyya ta Bukaci Al’ummar Musulmi Da Su Duba Jinjirin Watan Shawwal A Ranar Asabar

Posted onApril 28, 2022April 28, 2022

Alfijr ta rawaito kotun kolin kasar Saudiyya ta bukaci al’ummar musulmin kasar da su duba jinjirin watan Shawwal a daren Asabar 29 ga watan Ramadan …

Labarai, Wasanni

Da Ɗumi Ɗuminsa! Manchester United Ta Dauki Sabon Koci Erik Ten Hag

Posted onApril 21, 2022April 21, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta dauki kocin Ajax, Erik ten Hag a matsayin sabon kocinta. Erik ten Hag ya …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab