A retired chief magistrate in Kano, Muntari Dandago, has denied claims by a popular aphrodisiac vendor and actress, Sadiya Haruna, that he regularly visited her …
A retired chief magistrate in Kano, Muntari Dandago, has denied claims by a popular aphrodisiac vendor and actress, Sadiya Haruna, that he regularly visited her …
A madadin Lisanul Faidha Maulanmu Sheikh Dahiru Usman Bauchi (R.A) Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero na gayyatar Yan uwa Musulmi Musamman Yan …
Gwamnatin Jihar Kano ta Amince Da fitar Da kudin fiye Da Naira Miliyan Casa’in da bakwai domin biyan Wadanda Suka Mallaki Gidaje a wurin da …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
An gurfanar da wasu ’yan sanda uku kan zargin fashi da makami na Naira miliyan 322 a Jihar Kano. Alfijir labarai ta ruwaito Gwamnatin jihar …
Rundunar ’Yan sandan Najeriya ta tube wa wasu jami’an ta biyar kaki sakamakon zargin su da karbar cin hancin kudi kimanin Naira milyan uku Alfijir …
An buƙaci Gwamnatin Tarayya ta sake duba tsarin Mulkin Alhaji Abubakar Tafawa Balewa, da Dr. Nnamdi Azikiwe, da Cif Obafemi Awolowo, da Sir Ahmadu Bello …
Allah Ya Yi Wa Wakilin Gidan Rediyon Faransa rasuwa a jiya Talata. Alhaji Kabir Yusuf ya Rasu ne a daren Talata, Kwana biyar bayan dawowarsa …
Aliko Dangote ya bayyana damuwarsa kan matakin da babban bankin Najeriya ya dauka na kara kudin ruwa zuwa kusan kashi 30 cikin dari. Alfijir labarai …
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin wasu ‘yan Najeriya a hukumar kula da gidaje ta ta Nigeria wato Family Homes Funds Limited (FHFL). Alfijir …
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce a kundin tsarin mulkin Najeriya, Mai Alfarma Sarkin Musulmai bashi da ikon nada kowa a kowanne irin mukami. Alfijir labarai …
Allah Ya yi wa Hajiya Zainab, matar Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Yakubu Garba rasuwa. Hajiya Zainab ta rasu ne a asibiti bayan gajeruwar rashin lafiya …
Babbar kotun jihar Kano, ta dage ci gaba da zamanta har zuwa ranar 4 ga watan Yuli, domin ci gaba da sauraren kararar da aka …
Gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da shirin inganta karatun bai daya a fadin makarantu 111 na kasar nan. Alfijir labarai ta ruwaito shugaban hukumar kula …
Wani gini mai hawa hudu ya ruguje a Unguwar Garki da ke Abuja, inda wasu suka makale a cikin ɓaraguzai. Alfijir labarai ta ruwaito shaidun …
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari gidan wani malami a jami’ar tarayya ta Dutsinma (FUDMA) da ke jihar Katsina mai suna Dakta Tiri Gyan David, …
Tawagar, ƙarkashin jagorancin Mataimakin Shugaban Ƙasa Sanata Kashim Shettima ta miƙa saƙon ta’aziyyar shugaban ƙasar ga gwamnatin jihar Borno da al’ummar Gwoza, har ma Mataimakin …
Mutane 25 sun rasu yayin da 53 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a Gadar sama ta Dangwauro a titin Kano zuwa …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …