Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP ta ce Gwamna Abbah Yusuf na Jihar Kano zai ci gaba da kasancewa a dakace har zuwa watan Disamban …
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP ta ce Gwamna Abbah Yusuf na Jihar Kano zai ci gaba da kasancewa a dakace har zuwa watan Disamban …
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya gargadi kananan hukumomi da Jami’an ilimi na kananan hukumomin da ake zargi da karkatar da kyautar Naira 30,000 da …
Bikin, wanda aka sanya wa suna Ranar AIYE ko 7/7 za a gudanar da shi ne a dukkan jihohin da ke faɗin Nijeriya, musamman a …
Masu garkuwa da mutane sun sace ‘yan jarida biyu tare da matansa da ‘ya’yansu a jihar Kaduna. Alfijir labarai ta ruwaito wata sanarwa da ƙungiyar …
Daga Aminu Bala Madobi Wutar lantarki ta dauƙe gaba ɗaya a faɗin Najeriya sakamakon durƙushewar babban layin lantarkin ƙasar. Alfijir labarai ta ruwaito wutar lantarkin …
Gaskiya ne, a yarjejeniyar Samoa babu inda aka ambaci auren jinsi ko yancin LGBTQ. Amma ba anan gizo yake saka ba. Ko a kasashen Turai …
Za a cigaba da zikirin sabuwar Shekara kamar yadda aka Saba, wanda marigayi mai Martaba Sarkin Kano Alh Ado Bayero ya assasa a gidan Sarki …
Hukumar Tace Fina-Finai Dab’i ta jahar Kano zata saka kafar wando daya da masu ywa Baburan Adaidaita Sahu zanen Kwarangwal Da kalaman Rashin Da a. …
Gwamnatin Najeriya ta gargaɗi jihohin ƙasar 18 kan barazanar ɓarkewar cutar Kwalara saboda barazanar fuskantar ambaliya, sakamakon ci gaba da ruwan sama da ake yi …
The Kano State Government, with the support of the United Kingdom’s Foreign and Commonwealth Development Office (FCDO) in Nigeria and Arewa Consultative Forum, is set …
Wani barawo da ba a kai ga gano shi ba ya sace sadaki a aljihun wakilin Ango a yayin daurin aure a masallacin Juma’a na …
“Batunmu bai kai haka ba; za a iya juya wannan tattalin arzikin cikin ‘yan watanni, kuma na yi imanin muna kan wannan tafarki” Alfijir labarai …
A Juma’ar nan, 5 ga watan Yuli, 2024, jarumar TikTok, Sayyadda Sadiya Haruna, za ta amarce a karo na bakwai da angonta Babagana Audu Grema …
Majalisar Dokokin Najeriya ta Kafa Kwamitin da zai bawa Sarakuna Matsuguni Acikin Kundun tsarin Mulkin Kasa. Za a yiwa Sarakunan Najeriya Matsuguni a cikin kundin …
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta bankaɗo dalibai 3000 da suka kammala karatun bogi, wadanda ba su taba taka kafa a …
Kotu ta dage shari’ar Shafiu Abubakar, wanda ake zargin ya yi sanadin mutuwar wasu masallata 19, a garin Gadan da ke karamar hukumar Gezawa a …
Kotun ɗaukaka ƙara a Abuja ta soke hukuncin babbar kotun da ke zama a jihar Rivers, wanda ya kori Martin Amaewhule da wasu mutum 24 …
Za a tsayar da albashin alkalan da Gwamna Abba ya nada su jagoranci kwamitin binciken Ganduje. Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta umarci alkalan …
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce ta kama mutum 149 bisa zarginsu da ayyukan fashi da makami da daba da garkuwa da mutane da …