Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Stockcharts

Labarai, Wasanni

Man United Ta Bayyana Tafka Wata Gagarumar Asara A Kakar Wasan 2021/22

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito kungiyar Manchester United ta sanar da tafka asarar Yuro miliyan 115.5 a kakar wasan 2021/22. Alfijr Labarai Kungiyar ta sanar da hakan …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Biyan $47m Ga Wani Kamfani Na Paris Club

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin amincewa da Panic Alert Security Systems Limited a kan kungiyar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Ɗan Masani Kano Zuwa Gidan Tarihi Da Raya Al’adu

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta mallaki gidan marigayi tsohon jakadan Najeriya a Majalisar ɗinkin duniya Dan masanin Kano Alhaji Yusuf Maitama domin domin …

Labarai, Zamba

Bayan Samunta Da Laifin Satar Miliyan 2.68 A Banki, Kotu Ta Daure Ta Shekaru 7

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito babban alkalin kotun magistrate da take zamanta a Lagos, Kayode-Alamu ta yankewa Bassey hukuncin ne bayan gano shi da tayi, bayan da …

Aika-Aika, Labarai

Dubun Wata Mata Da Ta Sato Yara 9 Daga Dambatta Kano Za Ta Kai Su Ogun Ta Cika

Posted onSeptember 20, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ’Yan Sandan jihar Kaduna ta kama wata mata dauke da yara tara a motar daukar kaya, daga karamar hukumar Danbatta da …

Labarai, Lafiya

Hanyoyi 4 Don Bi, Masu Saukin Fitar da Ciwon sukari (Diabetes) Daga Jikin Dan Adam A Saukake

Posted onSeptember 19, 2022September 19, 2022

Mutanen da ke fama da ciwon sukari akai-akai suna fuskantar bambancin matakan sukarin jininsu. Alfijr Labarai Dangane da yanayin, lokaci-lokaci yana iya yin ƙasa da …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Akurkura 26,600 A Kano, Hadi Da Tarin Bundugogi, Hodar Iblis, Da Wiwi

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar NDLEA ta kama kwalaben Akuskura 26,600 a Kano, tare da mai hada shi. Alfijr Labarai Jami an sun kama wani fitaccen …

Labarai, Ta addanci

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Kama Mutane Biyar Da Ake Zargin Kashe Dan Kabiru Gaya

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Rundunar ‘yan sandan Najeriya, babban birnin tarayya Abuja, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a kisan Sadiq dan Kabiru Gaya, sanata …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su kara Tsallen Badake A Kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata    Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya …

Gwamnatin Kano, Labarai

GwamnaGanduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Jihar Kano

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta amince da biyan Naira miliyan 304 na alawus-alawus ga ma’aikata 287 na ɓangaren koyarwa na jami’ar Yusuf Maitama …

Canjin Kudi, Labarai

kudaden Waje Sun Ƙara Hawa Sama A Kasuwar Canjin Kudaden Waje Yau Alhamis

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

        Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Alhamis Dollar zuwa Naira Siya = 702 / …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Dattijai Masu Shekaru 65, Da 52, Bayan Samunsu Da Yiwa Yarinya Cikin Shege

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Kotun Majistare da ke zamanta garin Zaria unguwar Chediya, ta tasa keyar wani tsoho mai shekara 65 da kuma wani mai shekara 52 zuwa gidan …

Gobara, Labarai

Wata Gobara Ta Lakume Rayukan Mutane 8, Da Jikkata mutane Da Dama A Wani Katafaren Gini

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito Akalla mutane takwas ne suka mutu wasu da dama kuma suka samu raunuka bayan wata gagarumar gobara ta tashi a wani dakin …

Ilimi, Labarai

Gwamnatin Tarayya Da ASUU Za Su Fafata Kotun Masana’antu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …

Ibtila i, Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutane 3 Ta Kuma Lalata Gidaje 1,453 A Jihar Bauchi

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta babban Daraktan Hukumar kare Muhalli ta Jihar Bauchi, BASEPA, Ibrahim Kabir ya tabbatar da mutuwar mutane 3 sakamakon ambaliyar ruwa da ta lalata …

Labarai, Ta addanci

Wani Mutum Ya Kashe Sabuwar Amarya, Ya Kuma Ƙone Mijinta A  Adamawa 

Posted onSeptember 11, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito wani mutum a jihar Adamawa, Ibrahim Muhammadu, ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda bisa zarginsa da kona wata sabuwar amarya da mijinta …

Labarai

Hukumar FAAN Ta Samu Nasarar Kammala Kashi 90 Na Aikin Gyaran Titin Jiragen

Posted onSeptember 9, 2022September 9, 2022

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta ce ta samu kashi 90 cikin 100 na aikin gyaran titin jirgin sama mai lamba …

Ibtila i, Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Sake kashe Mutane 10 Ta Kuma Lalata Gidaje Da Gonaki

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Alfijr ta ra rawaito Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Bauchi, SEMA, ta tabbatar da mutuwar mutane 10 sakamakon ambaliyar ruwa da ta lalata …

Ibtila i, Labarai

Tinubu Ya Bada Naira Miliyan 50 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Jigawa

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Dan Takarar Shugabancin kasa a Jam’iyyar APC A Jihar, Bola Tinubu ya bada gudunmawar naira Miliyan 50 Ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar …

Ibtila i, Labarai

Mutane 5 Ne Suka Mutu Sakamakon Ambaliya Ta Kuma Lalata Gidaje 3,813 A Katsina

Posted onSeptember 5, 2022September 5, 2022

Ruwan sama a hukumance ya lalata gidaje 3,813 a kananan hukumomi 13 na jihar Katsina a bana. Alfijr Labarai Kakakin Hukumar SEMA, Umar Muhammad, ya …

Posts pagination

‹ 1 … 11 12 13 14 15 … 17 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab