Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Weight loss meal plans

Labarai, Tsaro

Rundunar ’Yan Sandan Kano Sun Cafke Gungun Wasu Bata Gari Da Suka Addabi Kano

Posted onFebruary 11, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, Kakakin ’Yan sandan Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya sanar da manema labarai game da cafke matasan su 3 da suka …

Kasashen Waje, Labarai

Yan Yahoo Sun Sace Wa Dan Wasa Neymar Dubunnan Daloli $ Daga Bankinsa

Posted onFebruary 11, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, rundunar ‘yan sandan Brazil ta kama wani mutum da suka tabbatar da cewa ya yi kutse cikin asusun bankin Neymar tare …

Labarai, Tsaro

Innalillahi wa inna ilaihirraji un! ‘Yan Ta’adda Sun Kashe DPO a Wani Sabon Hari a Katsina

Posted onFebruary 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu ‘yan ta’adda sun kashe jami’in ‘yan sanda mai mikamin DPO a wani hari da suka kai garin Jibia da ke …

Labarai, Wasanni

An Gano Robar Ruwan Mai Tsaron Gidan Egypt Na Dauke Da Sunayen Masu Cin Fenareti Na Senegal

Posted onFebruary 8, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an gano kwalaben ruwan mai tsaron ragar Masar da bayani kan fitattun masu cin fenareti na Senegal Alfijr An gano kwalbar …

Labarai, Lafiya

Mummunan Hatsarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 6, Mutane Da Dama Sun Jikkata

Posted onFebruary 5, 2022February 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, a kalla mutane shida ne suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a unguwar Tungan Maje da ke …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Jirgi Ya Makale Da Matafiyi Daga Kano Zuwa Lagos Tsawon Kwana 9

Posted onFebruary 2, 2022February 3, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito, wani mai suna Yomi A shafinsa na Twitter, ranar Talata ya bayyana cewa, mun hau wani jirgin kasa tun jiya 31 …

Labarai, Siyasa

Daf Nake Da Warware Rikicin Dake Faruwa A Kano! Inji Mai Mala Buni

Posted onFebruary 2, 2022February 16, 2022

Alfijir kwamitin tsare-tsare na rikon kwarya da Buni ke jagoranta ya tsunduma cikin kokarin kawo karshen rikicin da ke faruwa a jam iyyar APC ta …

Kasashen Waje, Labarai

Gwamnatin Tarayya ta Amince Da Dawowar Aikin Jirgin Emirates Zuwa Najeriya.

Posted onFebruary 2, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, gwamnatin Najeriya ta amince da jirgin sama na Emirates da ke Dubai su koma jigila a kasar kowane lokaci daga yanzu, …

Labarai

Gwamnonin Tarayya Ta Dakatar Da Shahararren Shirin Vision FM Idon Mikiya

Posted onFebruary 1, 2022February 16, 2022

Alfijir Gwamnonin tarayya ta dakatar da shahararriyar shirin Vision FM Idon Mikiya Rahotanni sun ce gwamnatin tarayyar Najeriya ta dakatar da shirin saboda sukar da …

Ilimi, Labarai

kungiyar Unique Child Education & Women Empowerment Association Ta Tallafawa Wata Islamiyya Da Kayan Koyo Da Koyarwa A Kano

Posted onFebruary 1, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, kungiyar Unique Child Education and Women Empowerment Association (UCEAWEA) ta kai tallafin kayan karatu da na rubutu ga wata makarantr islamiyya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Aike Da Mu azu Dan Sarauniya A Gidan Gyara

Posted onJanuary 31, 2022February 16, 2022

Alfijir A ranar Litinin ne aka gurfanar da shi a gaban kotu bisa zargin bata sunan gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje. Alkalin kotun jihar …

Labarai, Siyasa

Matasa Ku Shiga Siyasar Jam’iyya, a Dama Da ku! Inji Comrade Maihula

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito wani matashi Muhd Dahiru Mai Hula yayi kira ga matasa da su shiga duk wani abu da zai daukaka da …

Kotu, Labarai

Kakakin Hukumar JAMB Ya Nemi Diyyar Naira Biliyan 6 kan Bata Masa Suna Da Wani Gidan Radio Yayi A Kotu

Posted onJanuary 31, 2022January 31, 2022

Alfijir Kakaki hukumar shirya jarrabawar shiga Jami’a, Dokta Fabian Benjamin, yanzu haka ya na fuskantar shari’a a wata Babbar Kotun tarayya da ke da ke …

Posts pagination

‹ 1 … 16 17 18
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab