Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: World markets

Labarai, Lafiya

Mummunan Hatsarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 6, Mutane Da Dama Sun Jikkata

Posted onFebruary 5, 2022February 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, a kalla mutane shida ne suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a unguwar Tungan Maje da ke …

Labarai, Tsaro

An Gano Dan Gidan Dr Zahra’u Kwamishiniyar Mata Da Ya Bata A Kano.

Posted onFebruary 4, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, bayan sama da makon 2 da bacewar dan gidan malama Dr Zahra’u wadda take a matsayin Kwamishiniyar mata a Kano, yanzu …

Ilimi, Labarai

Wani Sabon Rikici Kan Hijabi Ya Barke! Ya Janyo Rufe Wata Makaranta Boko

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito a ranar Alhamis din da ta gabata ne gwamnatin jihar Kwara ta rufe makarantar Oyun Baptist High School da ke Ijagbo …

Labarai, Lafiya

Salad Yayi Sanadiyyar Barkewar Wata Cuta Har Mutum 2 Sun Mutu! in ji CDC

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito, cibiyar Kula da cututtuka ta Amurka na binciken barkewar cutar Listeria da ke da alaka da Salat wanda ya yi sanadiyar …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bankado Asirin Masu Daukar Nauyin Ta’addanci 96 A Nigeria

Posted onFebruary 3, 2022February 3, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito gwamnatin tarayya ta bayyana haka ne a ranar Alhamis cewa, sashin kula da harkokin kudi na Najeriya, ta gano masu hannu …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Jirgi Ya Makale Da Matafiyi Daga Kano Zuwa Lagos Tsawon Kwana 9

Posted onFebruary 2, 2022February 3, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito, wani mai suna Yomi A shafinsa na Twitter, ranar Talata ya bayyana cewa, mun hau wani jirgin kasa tun jiya 31 …

Labarai, Tsaro

Dubun Wasu Gawurtattun Barayi Ta Cika Su 20

Posted onFebruary 2, 2022February 2, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito, jami’an tsaron farin kaya da Civil Defence a Najeriya reshen jihar Rivers, sun kama wasu mutane 20 da ake zargin …

Kasashen Waje, Labarai

Bayan Kisan Kai TsakaninFursunoni Jiya Litinin A Gidan Gyaran Hali Na Amurka, Hukuma Ta Dau Matakin Gaggawa

Posted onFebruary 1, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito CNN ta sanar da sanya gidajen yarin tarayya na wucin gadi a duk fadin kasar a ranar Litinin bayan tashin hankali …

Ilimi, Labarai

WAEC Ta Fitar Da Sakamakon Da Ta Soke Na Jarrabawar 2020, 2021

Posted onFebruary 1, 2022February 16, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta sanar da fitar da sakamakon da aka soke a baya na jarrabawar kammala sakandare …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Litinin 31/01/2022

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Yadda farashin Siye da Siyarwa yadda take kasance a kasuwar shinku yanzu haka. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 563 / Siyarwa = …

Labarai, Siyasa

Matasa Ku Shiga Siyasar Jam’iyya, a Dama Da ku! Inji Comrade Maihula

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito wani matashi Muhd Dahiru Mai Hula yayi kira ga matasa da su shiga duk wani abu da zai daukaka da …

Ilimi, Labarai

Jami ar Maryam Abacha Nigeria Ta Sanya Sunan Haneefa A makarantar

Posted onJanuary 31, 2022February 16, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito Mahaifin Marigayiya Haneefah yayi godiya ga Allah bayan Sanya Sunan Haneefa a babban titin Jami’ar Maryam Abacha American University of Nigeria …

Kotu, Labarai

Kakakin Hukumar JAMB Ya Nemi Diyyar Naira Biliyan 6 kan Bata Masa Suna Da Wani Gidan Radio Yayi A Kotu

Posted onJanuary 31, 2022January 31, 2022

Alfijir Kakaki hukumar shirya jarrabawar shiga Jami’a, Dokta Fabian Benjamin, yanzu haka ya na fuskantar shari’a a wata Babbar Kotun tarayya da ke da ke …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Kamfanin Wayar Huawei Ya Nemi Kasar Sweden Ta Biya shi Diyyar Dalar Amurka Miliyan 550 A Kotu.

Posted onJanuary 31, 2022January 31, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito kamfanin Huawei a ranar Lahadi ya ce ya fara shari’ar sasantawa a kan kasar Sweden a karkashin rukunin bankin duniya …

Ilimi, Labarai

Jami’ar Bayero Ta Saka Ranar Kaddamar Da Littafin Kamus Hausa Da Turanci

Posted onJanuary 30, 2022February 16, 2022

Alfijir Alfijir Shugaban Jami ar Prof Sagiru Adamu Abbas ya Saka ranar Kaddamar da shahararren littafin nan mai suna Kamus wanda Professor Poul Newman da …

Posts pagination

‹ 1 … 18 19 20
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab