Daga Aminu Bala Madobi Wani lauya mai kare hakkin bil’adama, Hamza Nuhu Dantani Esq, ya caccaki dokar da Hukumar ‘yan sanda da Majalisar Dokoki ta …
Daga Aminu Bala Madobi Wani lauya mai kare hakkin bil’adama, Hamza Nuhu Dantani Esq, ya caccaki dokar da Hukumar ‘yan sanda da Majalisar Dokoki ta …
Daga Aisha Salisu Ishaq Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen yaki da miyagun laifuka, inda ta kama wasu da ake zargi …
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya taya Darikar Tijjaniyya murnar kammala taron Mauludin Sheikh …
Yan sanda sun kama Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimingado, a yau juma’a. Wata majiyar data nemi …
Jami’an ‘yan sanda 140 daga rundunar ‘yan sanda ta birnin tarayya Abuja sun rasa rayukansu yayin gudanar da aikinsu, yayin da aka kwato Naira miliyan …
Daga Aminu Bala Madobi Shugabar Jam’iyyar Conservative ta Burtaniya Kemi Badenoch ta zargi ‘yan sandan Najeriya da yin fashi da makami kan wadanda ya kamata …
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta kama wani jami’in banki a Daura bisa zargin sace N18m daga asusun wani abokin huldar bankin ta hanyar na’urar …
Rundunar Yan sandan Zamfara ta tabbatar da mayaƙan Lakurawa ne suka dasa bom ɗin da ya halaka matafiya a yankin Ɗansadau dake Jihar. Rahotanni sun …
Mutumin, mai suna Aminu Abdullahi, ya shiga hannu ne bayan da wani dan kasuwa ya kai rahoton cewa ya je shagon sa ya sayi taliya …
Rundunar ‘Yansanda ta Jihar Kano ta kama mutum 82 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin jihar daga ranar 1 ga Nuwamba zuwa …
Ƴan n sanda sun bada rahoton kama Alice Udey, wata mata mai shekaru 33, da ake zargi da satar kayan adon da darajarsu ta kai …
Rundunar ‘Yansandan Jihar Ogun ta kama Ogunlana Yemisi mai shekaru 28 bisa zargin kaiwa mijinta, Idowu Adebowale, hari da yanke masa al’aurarsa da wani abu …
Rundunar ƴan sandan Jihar Sakkwato ta kama wani matashi mai suna Abba Aliyu kan zargin sa da laifin yin garkuwa da wani ɗan ƙaramin yaro. …
Daga Aminu Bala Madobi Babban Sufeton ‘Yan Sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya umurci a janye jami’an yan sanda cikin gaggawa da aka tura don rufe …
Rundunar ‘yansanda a Jihar Kano, ta ce ta samu gagarumar nasara a kokarinta na tabbatar da tsaron lafiyar jama’a da kuma rigakafin aikata laifuka. Alfijir …
Jaridar Alfijir labarai ta rawaito cewa, a kokarin tabbatar da tsaron lafiya da dukiyoyi, Hukumomi da masana tsaro sun yi kira ga jama’a da su …
Jami’an tsaro na ci gaba da samun galaba a yaki da ‘yan bindigar da suke addabar jihar Zamfara, inda suke dada kama su, da tarwatsa …
Ana zargin ‘yan Najeriyar 2; Samuel da Samson Ogoshi da gudanar da wata kungiyar zambar-lalata ta kasa da kasa daga Najeriya ta hanyar gabatar da …
Rundunar Yan Sandan jahar Kano, sashin kwantar da tarzoma za su gudanar da atisayen harbin Bindiga daga ranar Alhamis 5 ga watan Satumba zuwa juma’a …