Daga mustapha salisu_ Shugaban kamfanin Sagama LTD Alhaji Ali Nuhu, ya dauki nauyi sakin fursunoni 12, a gidan gyaran hali da tarbiyya na kurmawa, a …
Daga mustapha salisu_ Shugaban kamfanin Sagama LTD Alhaji Ali Nuhu, ya dauki nauyi sakin fursunoni 12, a gidan gyaran hali da tarbiyya na kurmawa, a …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da sabon shirin tsaro mai suna Operation Kukan Kura, domin karfafa aikin ‘yan sanda na al’umma da …
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗi na naira biliyan 215.3 bayan tattaunawar da ƴan majalisar suka gudanar a zaman majalisa na …
Daga Abubakar Balarabe Kwamitin Wanda yake karkashin Jagorancin Babban Darakta Janar na Cibiyar Samar da Ayyuka ta Kasa Dr. Baffa Babba Dan’Agundi ta fara gudanar …
Gwamnan jihar Neja, Manomi Mohammed Umaru Bago, ya rusa majalisar ministocinsa. Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin taron majalisar zartarwa ta jiha a zauren …
…Abin Mamaki Ko Abin Ban Haushi? Daga Barr. Badamasi Suleiman Gandu Kan muhawarar dake cigaba da yamutsa hazo a siyasar Kano dangane da zargin cin …
Mustapha Salisu. Shugaban Rukunin Kamfanin ATM HOMES & Apartment, Arc. Dr Saleem Ahmad Ya gwangwaje makarantar KADA da kyautar Naira miliyan daya, Sannan ya jaddada …
Ana ci gaba da ƙoƙarin nemo gawarwakin mutanen ƙauyen Dan-Maga da haɗarin kwale-kwale ya rutsa da su a wani kogi, yayin da suke ƙoƙarin tsere …
Rundunar ‘Yansandan Jihar Anambra ta kama saurayi da budurwa da suka kitsa sace kansu da kansu tare da kwato kuɗin fansa naira miliyan ₦1.2 da …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin Tarayya ta baiwa Nafisah Abdullahi, wadda ta lashe gasar TeenEagle Global Finals, kyautar N200,000. Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya mika wannan lambar …
Gidan Radio BBC, ya dakatar da Editan Sashen Hausa, Aliyu Tanko, na tsawon watanni uku bisa zargin cin zarafi da tsohuwar ma’aikaciyar gidan, Halima Umar …
Wata kotu a Kano ta bayar da umarnin umurtar mataimakin babban sufeton ‘yan sanda mai kula da shiyya ta daya da ya gudanar da cikakken …
Hukumar kula da Shige da Fice ta Najeriya (NIS) ta sanar da cewa daga ranar 1 ga watan Satumba, 2025, za a ƙara kuɗin yin …
Wani jirgin kasa da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna ya yi hatsari, inda wasu daga cikin kacar sa suka kwace suka fadi. Har yanzu …
Hukumar Kula da Kwalejojin Koyar da Malamai a Nijeriya (NCCE), ta sanar da rufe kwalejoji 22 da ke aiki ba bisa ƙa’ida ba a sassa …
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ta bayyana cewa yau Litinin, 25 ga Agusta 2025, ita ce 1 ga watan Rabi’ul …
Mai Martaba Sarkin Sharifan Adamawa Sheikh Sharif Usman Adam Ya Nada Sharif Abba Aliyu Ayagi A Matsayin Maji Dadinsa. Nadin yazo bayan wata ziyara da …