Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya nuna damuwa kan yadda bashin Najeriya ya ƙaru zuwa Tiriliyan 149.39 a farkon 2025, kwatankwacin dala biliyan 97, wanda …
Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya nuna damuwa kan yadda bashin Najeriya ya ƙaru zuwa Tiriliyan 149.39 a farkon 2025, kwatankwacin dala biliyan 97, wanda …
Ajiyan Sokoto, Alhaji Umar I. Ajiya, ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa yana shirin tsayawa takarar kujerar Gwamnan Jihar Sokoto a 2027. Mai magana …
Kungiyar dillalan man fetur da iskar gas ta Arewa (AROGMA) ta nesanta kanta daga shirin tsundima yajin aikin da kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Zamu kammala dukkan ayyukan tituna musamman masu nisan kilomita 5, a ƙananan hukumomi kafin karshen watan December Kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano Injiniya Marwan Ahmad …
Zamuyi aiki ba dare ba rana domain tabbatUar da umarnin da Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bamu. Babban Darakta na Hukumar NPC na kasa Dr. …
Kungiyar Kwadago ta Ƙasa (NLC) da ma’aikatan gwamnati sun bukaci gwamnati ta sake duba mafi ƙarancin albashi, suna mai cewa N70,000 da ake biya a …
Hukumar tsaro ta farin kaya ta ƙasa (DSS) ta rubuta wasiƙa ga kamfanin X, tsohon shafin Twitter, tana neman a gaggauta rufe shafin Omoyele Sowore. …
Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun hallaka jami’ai takwas na Hukumar Tsaro ta Fararen Hula (NSCDC) da ke aiki …
Allah ya yiwa Farfesa Hafizu Miko Yakasai rasuwa a daren Alhamis din nan. Farfesa Miko kafin Rasuwarsa malami ne a Jami’ar Bayero dake Kano. Za’a …
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta gayyaci Hajiya Sa’adatu Salisu, shugabar ƙaramar hukumar Tudun Wada kuma shugabar ƙungiyar shugabannin kananan hukumomi (ALGON) a Kano, domin …
Matasan Ƙaramar hukumar Shagari sun kashe wasu ’yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin waɗanda suka addabi yankin Ƙaramar hukumar Shagari a Jihar Sakkwato. …
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja a yau, Alhamis 4 ga Satumba, domin fara hutun shekarar 2025. Sanarwar da fadar shugaban ƙasa ta …
Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano, Lamin Rabi’u Danbappa, ya sanar da kudin ajiya na aikin Hajji na shekarar 2026 bisa umarnin Hukumar …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ranar dawowar makarantu na firamare da na sakandare domin cigaba da Karatu a sabon zangon na shekarar 2025/2026. Wata …
Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani mahaluki a doron duniya, da zai ɗagawa kasarsa yatsa, ko yi mata barazana ko ci zarafinta. …
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa ranar Juma’a, 5 ga Satumba, 2025, za ta kasance hutu ga ma’aikatan Najeriya domin bikin Mauludi na ranar haihuwar …
Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin mayar da tsohon shugaban gidan talbijin na Ƙasa NTA, Salihu Abdullahi Dembos, wanda aka sauke kwanakin baya. …