Zuwa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya, A matsayina na mai kare haƙƙin ɗan Adam kuma Darakta a Ƙungiyar Kare hakkin bil Adama ta Kasa da Kasa …
Zuwa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya, A matsayina na mai kare haƙƙin ɗan Adam kuma Darakta a Ƙungiyar Kare hakkin bil Adama ta Kasa da Kasa …
Kotun majistare mai zamanta a Gyadi-Gyadi, Kano ta yanke wa Bukar Galadima da Suleiman Ahmed hukuncin daurin gidan yari bayan samun su da laifin zamba …
Ƴan n sanda sun bada rahoton kama Alice Udey, wata mata mai shekaru 33, da ake zargi da satar kayan adon da darajarsu ta kai …
Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu ya mai girma gwamna, sakon al’ummar karamar hukumar Kumbotso ne suka aiko wa Alfijir labarai domin isa gareka. Sakon ya fara …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Ga wata babbar damar dogaro da kai ga matasa daga gwamnatin tarayya. Ina matasan Najeriya! Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ƙaddamar da sabon Shirin …
NNPP ta lashe dukka kujerun ciyamomi 44 da kansiloli 484 a zaben ƙananan hukumomi da ya gudana a yau Asabar a jihar Kano. Shugaban hukumar …
Mu Shugabannin Jam’iyya na NNPP mazabar Dan maliki, muna amfani dawannan dama, domin sanar da al-ummar wannan mazaba da Karamar Hukuma da Jaha baki daya …
Daga Rabi’u Usman Ana tsaka da yanke hukunci a babbar kotun jiha mai lamba 4 karkashin jagorancin mai Shari’a Usman na Abba a ranar juma …
Kungiyar Amintattun Juna Humanitarian Forum na farin cikin gayyatarku zuwa wajen taron maulidin shugabanmu ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA da ta saba yi duk shekara. …
Justice Simon Amobeda na babbar kotun tarayya dake kano ya kuma yin wani sabon hukunci a yau juma’a. A cikin hukuncin da ya gabatar, Alkalin …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
‘Yan Najeriya musamman mazauna Kano na dakon ganin yadda za ta kaya a gobe Asabar game da zaɓen ƙananan hukumomi a jihar, yayin da gwamnatin …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya takaita Ministoci manya da ƙanana da Shugabannin Hukumomin Gwamnatin Tarayya zuwa motoci uku kawai a ayarin motocin da suke amfani …
Wani jirgin helikwafta ɗauke da jiga-jigan ma’aikatan kamfanin mai na NNPC mutum 8 da ya tashi daga PortHarcourt ya ɓace tun safiyar Alhamis ake nemansa …
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 11 karkashin mai shari’a Nasir Saminu ta yanke hukunci kan karar da Murja Ibrahim Kunya ta kai Hukumar Hisbah …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministoci biyar tare da naɗa wasu sababbi bakwai da kuma sauya wa goma ma’aikatu. Alfijir labarai ta rawaito wata …
Wata babbar kotun Jihar Kano, ta sanya ranar 20 ga watan Nuwamba, domin cigaba da sauraren kararrakin da aka shigar akan Shugaban Jam’iyyar APC na …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sanar da soke ma’aikatar Neja Delta da ma’aikatar wasanni ta kasa Alfijir labarai ta rawaito a wani sako da mai …