Alfijr ta rawaito Kakakin rundunar ƴan Sandan Nigeria ya gargadi ‘yan sandan da ke tsayawa bincike a kan tituna kan kada su saba wa umurnin …
Tag: Hotel deals
Bayan Kiraye Kiraye Da Kuke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Cigaba Alfijr ta rawaito bayan korafe korafenku da kiraye kiraye kan …
Alfijr ta rawaito makarantar Gidan Gadamina da ke da mazauni a unguwar Galadanchi da ke birnin Kano karamar hukumar Gwale, makaranta ce da aka kafa …
Alfijr ta rawaito dubun matashi mai zamba a bakin ATM dake fadin jihar Kano ta cika Alfijr Labarai Wakilin Alfijr ya ci karo da wasu …
Alfijr ta rawaito Fitacciyar shahararriyar ɗan Daudu wato, Bobrisky ya gabatar da wani muhimmin roko game da abin da yake so a halin yanzu Alfijr …
Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …
Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 712 / Siyarwa = 725 Pounds zuwa Naira Siya …
Alfijr ta rawaito Jami’an tsarol sun kama wani tsoho mai shekaru 75 bisa laifin mallakar tan din haramtattun kwayoyi” a unguwar Anguwan Sate, yankin karamar …
Alfijr ta rawaito Ƴan bindiga sun harbe wani Inyamiri ɗan kasuwa, mai suna Ifeanyi a unguwar Sabongari a Jihar Kano. Alfijr Labarai Lamarinya faru ne …
Alfijr ta rawaito mutum 15 ne suka mutu wasu kuma da dama suka jikkata a wani harin aka kai a wani masallaci a jihar Zamfara. …
Alfijr ta rawaito wani matashi dan shekara 21, dalibi a Jami a ya kashe iyayensa bayan da ya nemi kudade a hannunsu suka hana shi …
Alfijr ta rawaito kotun majistare da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, a ranar Juma’a, ta tasa keyar Farfesa Zainab Duke Abiola tare da …
Alfijr ta rawaito Hukumar yan sandan farin kaya, SSS ta kuɓutar da mutane 27 da ake yunkurin safararsu ta kuma miƙa su ga hannun jami’an …
Alfijr ta rawaito Ƴan kasar Lebanon mazauna Kano sun samar da wani asibiti na zamani a babban jihar. Alfijr Labarai Kakakin yada labarai na masarautar …
Alfijr ta rawaito Kungiyar Ma’aikatan Jiragen Sama da Injiniyoyi ta kasa (NAAPE) ta ce tana goyon bayan matakin da hukumomin kula da zirga-zirgar jiragen sama …
Alfijr ta rawaito Buhari ya nemi Tinubu ya dauko Margaret domin ta jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC mai mulki a yankin amma, ya ki …
Alfijr ta rawaito wasu gungun masana kimiya na kasar China sun ƙirƙiro wani takunkumin fuska, wanda zai iya gano mai ɗauke da ƙwayoyin cutar korona …
Alfijr ta rawaito jami’an hukumar EFCC sun kama Hassan Babangida Hassan da laifin hada baki, damfarar aiki da kuma jabu. Alfijr Labarai Hukumar ta yi …
Alfijr ta rawaito Kotun Ma’aikata da ke zamanta a babban birnin Abuja ta umarci kungiyar malaman jami’o’i ta janye yajin aikin da take yi. Alfijr …
Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …