Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Weather radars

Al Ajabi, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Daukaka ta saki shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu

Posted onOctober 13, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, babban birnin tarayyar Nigeria a ranar Alhamis ta amince da daukaka karar da ake tsare …

Hukumar Hisba, Labarai

Hukumar Hisbah Ta Kama Karuwai 25, Da Wasu Mutan 6, Bisa zargin Badala da shan barasa

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Dakarun Hukumar Hisbah a jihar Jigawa sun kama mutane 31 da su ka haɗa da mata 25 a Ƙaramar Hukumar Kazaure da …

Labarai, Zamba

Zargin Damfarar Biliyan 5: AGF Ya Bawa EFC Damar Gurfanar Da Stella Oduah Da Sauransu

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF), Abubakar Malami, ya baiwa Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) izinin gurfanar da tsohon Ministan …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Shirin Gaggawa Na Rage Afkuwar Ambaliyar Ruwa

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta amince da shirin samar da rigakafin ambaliyar ruwa na gaggawa da tsare-tsare don ragewa da rage tasirin ambaliyar ruwa …

Labarai, Nishadi

Yadda Fasihan Wasu Yara Mawaka Yan Baiwa Suka Yi Gangami Suka Yi Waƙar Bestie

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu yara yan baiwa sun yi hadin guiwa wajen rera wata waƙa mai suna Bestie Alfijr Labarai Waƙar Bestie ta zo ne …

Aika-Aika, Labarai

Mutane 27, Aka Harbe Ma’aikatan Kamfanin Dangote Cement A Yayin Rufe Masana’antar

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an kamfanin Dangote Plc sun bayyana cewa ma’aikatan kamfanin su 27 ne aka harbe a lokacin da wasu ‘yan daba dauke da …

Labarai, Tsaro

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kubutar Da Wasu Mutane 9 Da Aka Shirya Yin Safararsu Zuwa Kasashen Waje Daga Kano

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ceto mutane 9 da aka yi garkuwa da su bayan wani samame da suka kai a …

Labarai, Ta addanci

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji, Da Jami’in Kwastam, Sun Kuma Yi Garkuwa Da Manoma

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito ‘yan bindiga kimanin 20, a ranar Laraba, sun kashe sojoji uku tare da raunata daya a wani harin kwantan bauna da suka …

Labarai, wutar Lantarki

Wata Sabuwa! Wutar Lantarki Ta Ƙasa Ta Lalace Gaba Ɗaya

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …

Labarai

Hukumar DSS Ta Bukaci Jami an ASUU Da Su Janye Yajin Aikin Da Suke Yi

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Alhamis ta yi kira ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da ta janye yajin aikin …

Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance Da Ɗan China Da Ya kashe Ummita A Kotu Yau

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito kotun majistare mai lamba 30 da ke zaman ta a titin Zangeru da unguwar sabon gari a jihar Kano ta Aike da …

Labarai, Lafiya

Hanyoyi 4 Don Bi, Masu Saukin Fitar da Ciwon sukari (Diabetes) Daga Jikin Dan Adam A Saukake

Posted onSeptember 19, 2022September 19, 2022

Mutanen da ke fama da ciwon sukari akai-akai suna fuskantar bambancin matakan sukarin jininsu. Alfijr Labarai Dangane da yanayin, lokaci-lokaci yana iya yin ƙasa da …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su kara Tsallen Badake A Kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata    Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Kansilan Garin Kura Hon Mai Gida Sani Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani dattijo mai Shekaru 58, gaga kotun majistare mai lamba 61 dake zaman ta a unguwar …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Dattijai Masu Shekaru 65, Da 52, Bayan Samunsu Da Yiwa Yarinya Cikin Shege

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Kotun Majistare da ke zamanta garin Zaria unguwar Chediya, ta tasa keyar wani tsoho mai shekara 65 da kuma wani mai shekara 52 zuwa gidan …

Labarai

NCAA Ta Ce Ta Dakatar Da Lasisin Aiki Na Kamfanin Azman Air

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Alfijr ta rawaito NCAA ta ce kamfanin jiragen sama na Azman ya gaza sabunta takardar shedar Air Operator (AOC) daga Hukumar Kula da Sufurin Jiragen …

Ilimi, Labarai

Khalifa Muhammad Sanusi ll, Ya Sami Gayyata Ta Musamman A Majalisar Dinkin Duniya

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito, Khalifah Muhammad Sanusi II zai kasance babban bako na musamman mai jawabi a taron majalisar dinkin duniya na musamman akan ilimi da …

Labarai, Ta addanci

Rundunar ‘Yan Sandan Ta Dakile Wani Hari Da ‘Yan Fashi Da Makami Suka kai Wata Kasuwa

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan Sandan jahar Delta ta kwato bindigogi kirar AK47, da harsashi 9mm, a wani mataki na gaggawa da jami’an rundunar suka …

Labarai

Dan Takarar Gwamna Abba Kabir Ya Maka Gwamna Abdullahi Ganduje A Kotu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyar NNPP Abba Kabir Yusuf ya yi karar gwamnatin Kano Abdullahi Umar Ganduje a gaban wata kotu …

Ilimi, Labarai

Gwamnatin Tarayya Da ASUU Za Su Fafata Kotun Masana’antu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …

Posts pagination

1 2 3 … 6 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab