Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Business schools

Labarai, Siyasa

APC-Kano Bangaren Shekarau Sun Yi Watsi Da ka’idojin Buni na Daidaita Tsarin Jam’iyyar A Kano

Posted onFebruary 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito APC ta Kano karkashin Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Mal Ibrahim Shekarau, ya yi watsi da samfurin sulhun da hedkwatar …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kamfanin Azman Air Ya Sayi Sabon Jirgi Kirar 5N-AIS

Posted onFebruary 7, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, kamfanin Azman Air a yammacin Litinin ba ƙaddamar da wani sabon jirgi 5N-AIS. Alfijr Kamfanin ya yi maraba da ƙarin Jirgin …

Kotu, Labarai

Kotu ta Aike Da Sadiya Haruna Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya

Posted onFebruary 7, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kotun Majisitiri da ke filin jirgin saman Mal Aminu Kano ta yanke hukunci ɗaurin watanni shida ba tare da zaɓin tara …

Addini, Labarai

Allah Ya Yiwa Mahaifin Tsohon CP Na Kano Muhd Wakili Singham Rasuwa

Posted onFebruary 6, 2022February 6, 2022

Alfijr Alfijr Innalillahi wa inna ilaihirraji un, Allah Ya yi wa mahaifin Singham tsohon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Alhaji Buba Turaki, rasuwa da safiyar …

Labarai, Sadarwa

kamfanin WhatsApp Ya Gargadi Masu Amfani Da Shi kan Gagarumin Canji Ga Duk Masu Amfani Da Google

Posted onFebruary 6, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, WHATSAPP waɗanda suka dogara da ma’adana mara iyaka na Google Drive na iya zama abin takaici. A cewar Hukumar Android, WhatsApp …

Labarai, Lafiya

Mummunan Hatsarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 6, Mutane Da Dama Sun Jikkata

Posted onFebruary 5, 2022February 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, a kalla mutane shida ne suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a unguwar Tungan Maje da ke …

Labarai, Tsaro

An Gano Dan Gidan Dr Zahra’u Kwamishiniyar Mata Da Ya Bata A Kano.

Posted onFebruary 4, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, bayan sama da makon 2 da bacewar dan gidan malama Dr Zahra’u wadda take a matsayin Kwamishiniyar mata a Kano, yanzu …

Labarai, Tsaro

‘Yan sanda Sun Ceto Wata Mata Da Tayi Yunkurin kashe kanta

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, jami’an tsaro sashin ‘Rapid Respond Squad’ sun hana wata mata da ba a tantance ba ta kashe kanta a unguwar Iyana …

Ilimi, Labarai

Wani Sabon Rikici Kan Hijabi Ya Barke! Ya Janyo Rufe Wata Makaranta Boko

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito a ranar Alhamis din da ta gabata ne gwamnatin jihar Kwara ta rufe makarantar Oyun Baptist High School da ke Ijagbo …

Labarai, Lafiya

Salad Yayi Sanadiyyar Barkewar Wata Cuta Har Mutum 2 Sun Mutu! in ji CDC

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito, cibiyar Kula da cututtuka ta Amurka na binciken barkewar cutar Listeria da ke da alaka da Salat wanda ya yi sanadiyar …

Labarai, Siyasa

Daf Nake Da Warware Rikicin Dake Faruwa A Kano! Inji Mai Mala Buni

Posted onFebruary 2, 2022February 16, 2022

Alfijir kwamitin tsare-tsare na rikon kwarya da Buni ke jagoranta ya tsunduma cikin kokarin kawo karshen rikicin da ke faruwa a jam iyyar APC ta …

Kasashen Waje, Labarai

Gwamnatin Tarayya ta Amince Da Dawowar Aikin Jirgin Emirates Zuwa Najeriya.

Posted onFebruary 2, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, gwamnatin Najeriya ta amince da jirgin sama na Emirates da ke Dubai su koma jigila a kasar kowane lokaci daga yanzu, …

Labarai

Gwamnonin Tarayya Ta Dakatar Da Shahararren Shirin Vision FM Idon Mikiya

Posted onFebruary 1, 2022February 16, 2022

Alfijir Gwamnonin tarayya ta dakatar da shahararriyar shirin Vision FM Idon Mikiya Rahotanni sun ce gwamnatin tarayyar Najeriya ta dakatar da shirin saboda sukar da …

Kasashen Waje, Labarai

Bayan Kisan Kai TsakaninFursunoni Jiya Litinin A Gidan Gyaran Hali Na Amurka, Hukuma Ta Dau Matakin Gaggawa

Posted onFebruary 1, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito CNN ta sanar da sanya gidajen yarin tarayya na wucin gadi a duk fadin kasar a ranar Litinin bayan tashin hankali …

Ilimi, Labarai

WAEC Ta Fitar Da Sakamakon Da Ta Soke Na Jarrabawar 2020, 2021

Posted onFebruary 1, 2022February 16, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta sanar da fitar da sakamakon da aka soke a baya na jarrabawar kammala sakandare …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Aike Da Mu azu Dan Sarauniya A Gidan Gyara

Posted onJanuary 31, 2022February 16, 2022

Alfijir A ranar Litinin ne aka gurfanar da shi a gaban kotu bisa zargin bata sunan gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje. Alkalin kotun jihar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Litinin 31/01/2022

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Yadda farashin Siye da Siyarwa yadda take kasance a kasuwar shinku yanzu haka. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 563 / Siyarwa = …

Labarai, Siyasa

Matasa Ku Shiga Siyasar Jam’iyya, a Dama Da ku! Inji Comrade Maihula

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito wani matashi Muhd Dahiru Mai Hula yayi kira ga matasa da su shiga duk wani abu da zai daukaka da …

Kotu, Labarai

Kakakin Hukumar JAMB Ya Nemi Diyyar Naira Biliyan 6 kan Bata Masa Suna Da Wani Gidan Radio Yayi A Kotu

Posted onJanuary 31, 2022January 31, 2022

Alfijir Kakaki hukumar shirya jarrabawar shiga Jami’a, Dokta Fabian Benjamin, yanzu haka ya na fuskantar shari’a a wata Babbar Kotun tarayya da ke da ke …

Posts pagination

‹ 1 … 21 22 23
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab