Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Feature

Ilimi, Labarai

Rikicin Hijabi: Daliban Kwara 151 Na Iya Rasa Jarrabawar WEAC! Inji Shugaban Makarantar

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr ta rawaito shuhugaban makarantar Ijagbo Baptist High School da ke karamar hukumar Oyun a jihar Kwara, Mista Francis Lambe, ya bayyana damuwarsa kan halin …

Ilimi, Labarai

ASUU Ta Kara Tsawaita Yajin Aikinta Da Sati Takwas (8)

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar ASUU, ta sanar da tsawaita wa’adin yajin aikin da suka tafi zuwa makwanni 8 sakamakon rashin cimma matsaya da gwamnati …

Labarai, Siyasa

Yan Kwankwasiyya sun yi taron shan kayan marmari a Kano Don Murnar NNPP

Posted onMarch 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito magoya bayan tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso sun gudanar da wani taro na shan kayan ƴaƴan lambu da …

Al amuran Yau Da Kullum, Lafiya

Dubun Wata Gurguwar Karya Ta Cika, An kamata tana bara A Kan Keke

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an kama wata matashiyar yarinya ranar Lahadi 13/93/2022 da ke karyar gurgunta tare da zama kan keken guragu dubunta ya cika …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Shugaban Yan jaridun (internet) Na Kano, Yayi Kira Ga ‘Yan kungiyar, Kada Su Bari Ayi Amfani Dasu Wajan Yada Labaran Karya

Posted onMarch 12, 2022March 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban yan jarida masu wallafa labarai a yanar gizo, (internet) reshen jahar Kano, Hisham Habib, yayi kira ga ‘ya’yan kungiyar da …

Labarai, Siyasa

Mun Cuci Najeriya! Ya kamata Buhari Ya Daure Ni Da Sauran Yan Siyasa! Inji Ibrahim Musa Kazaure

Posted onMarch 12, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon Ministan ayyuka , Ambasada Ibrahim Musa Kazaure ya ce ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya kama shi da sauran ƴan siyasa …

Addini, Labarai

YADDA AKE FITAR DA NISABI A TSARIN ADDININ MUSULUNCI

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr Labarai na muku barka da Juma a da fatan alheri ameen. YADDA AKE FITAR DA NISABI A wannan lokacin Giram din Gwal ďaya …

Addini, Labarai

YADDA NISABIN ZAKKA DA SADAKI DA DIYYAR RAI YAKE A HALIN YANZU

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Shari ah ta jihar Kano ta rawaito yadda nusabin zakka, sadaki da diyyar rai yake ta bana kamar yadda ta …

Labarai, Lafiya

Hukumar Kula Da Ingancin Abinci Ta Kano (KSCPC) Ta Kama Gurbatattun Lemuka A Kano

Posted onMarch 10, 2022

Alfijr ta rawaito Ajiya Laraba 9/3/22 Jami’an Hukumar KSCPC a ranar laraba sunyi nasarar k sunyi nassarar kama lemukan kwalba launi daban-daban wanda wa’adinsu ya …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Dan Kano ya Zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers).

Posted onMarch 10, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Injiniya Mustafa Balarabe Shehu Bakano na farko ya zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers). An zabe shi …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Hukumar DSS ta kama Shugaban karamar Birni Fa izu Dana Gwale Khalid Dana Gwarzo Kutama.

Posted onMarch 9, 2022March 14, 2022

Alfijr ta rawaito jami’an tsaro na farin kaya DSS reshen jihar Kano sun kama Faizu Alfindiki shugaban karamar hukumar Kano, da Khalid Ishaq Diso shugaban …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Abbas Adamu Dake Unguwar Tudun Fulani Kurna Shekaru 14 Bisa Laifin Kisan Kai

Posted onMarch 9, 2022March 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Abbas Adamu dake …

Labarai, Siyasa

An kama Danbilki Bisa Zargin Bata Sunan Gwamna Kan Bada Cin Hanci

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kotu a Kano ta tura keyar Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan zuwa 15 …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kamfanin Burtaniya, Kingston Organic, Ya Na da Sunusi Bature Jakadan Ayyuka A Nijeriya

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar gudanarwar Kingston Organic Plc, da ke Kasar Ingila ta nada Sunusi Bature Dawakin Tofa a matsayin mataimakin shugaban aiyuka a …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Yusuf Ibrahim Dake Unguwar Yalwa Shekaru 16 Bisa Laifin Luwadi A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Yusuf Ibrahim dake …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Masu Aikin Hako Yashi Su Biyar 5, Sun Mutu Nan Take A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 7, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane biyar da suka makale a karkashin tulin yashi a kauyen …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Wanke Matar Wanda Ya Kashe Hanifa, Matar Ta Nemi Da Abdulmalik Ya Sauwake Mata

Posted onMarch 5, 2022March 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito jiya Juma’a ne aka sake gurfanar da Jamila, mai shekara 30 da haihuwa a Kotun Majistare 12 da ke gidan Murtala, …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Gobara ta Lakume kayayyakin Sama da Miliyan N18m A Dakin Ajiyar SEMA, A jihar Kano

Posted onMarch 4, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, wata gobara da ta tashi da yammacin ranar Juma’a a dakin ajiyar kayan agajin gaggawa na jihar Kano (SEMA), ta lalata …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yadda Jama’ar Gari Sun Kona Wasu Masu Kwacen Waya Da Ransu

Posted onMarch 4, 2022March 6, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wani ganau ya shaida cewa mutanen su uku sun zo ne a cikin babur mai kafa uku suka kwace wa matar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Yadda NLC da Gwamnatin Kano Suka Tashi Dutse A Hannun Riga akan albashin watan Fabrairu

Posted onMarch 3, 2022March 3, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar kwadago ta Najeriya reshen Kano da sauran kungiyoyi sun gaza cimma matsaya da gwamnatin jihar Kano kan tsarin biyan albashin ma’aikatan …

Posts pagination

‹ 1 … 18 19 20 21 22 23 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab