Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Feature

Ilimi, Labarai

Buhari Ya Roki Kungiyar ASUU Da Ta Janye Yajin Aikin Da Suke Yi

Posted onMay 12, 2022May 12, 2022

Alfijr Buhari ya roki malamai Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya roki kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, da ta kawo karshen yajin aikin da suke yi. Buhari …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Za a Bude Wani Sabon Gidan Abinci, Kuma Zasu Raba Abinci Kyauta Ranar Laraba A Kano.

Posted onMay 10, 2022May 10, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito za a bude wani sabon gidan abinci mai suna Dama Kitchen & Catering Services a Birnin Kano unguwar zoo Road. Za …

Ilimi, Labarai

Makarantar Maryam Abacha (MAAUN) Ta Nada Babban Limamin Jami ar Na Kano

Posted onMay 6, 2022May 6, 2022

Alfijr ta rawaito Sheikh Hassan shine limamin gidan marigayi Janar Sani Abacha dake kan titin Gidado, Nassarawa GRA, Kano. An haifi Sheikh Hassan a garin …

Labarai, Saudiyya

‘Yan Najeriya Da Dama Da Suka je Umrah sun Makale A Airport Din Saudiyya

Posted onMay 5, 2022May 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito alhazai daga kasashe da dama, ciki har da Najeriya, sun tsinci kansu cikin wannan hali na tsaka mai wuya, saboda cinkoson …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wata Sabuwa! Cacar Baki Ta Sake Kaurewa Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Bishop Kukah

Posted onApril 22, 2022April 22, 2022

Alfijr Ba za mu taba ci gaba da gudanar da harkokin addini cikin tashin hankali ba, dole mu budo hanyar warware matsalolin da muke ciki …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamna Ganduje Ya Ki Amincewa Da Ajiye Aikin Wasu Daga Cikin Kwamishinoninsa

Posted onApril 19, 2022April 19, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya umarci Shugaban Ma’aikatan Fadarsa, Ali Haruna Makoda, da wasu Kwamishinoni uku da suka sanar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dau Babban Mataki Na Magance Karancin Ruwan Da Ake Fama Da Shi A Jihar

Posted onApril 18, 2022April 18, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, Gwamnan Jihar kano Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci Hukumar Samar da ruwan sha ta Karkara da ta gaggauta fara aiki tare …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

KHZ Foundation Ta Tallafawa Marayu 150 Da Kayan Azumi Na Kudi Sama Da Naira Dubu Dari Takwas

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Kamar yadda ta saba a yau Asabar, 16 ga watan Afrilu 2022, Alfijr ta rawaito kungiyar hadinkai da zumunci KHZ Foundation, ta rabawa marayu …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …

Kotu, Labarai

Kotun Daukaka Kara ta Bada Umarnin Sake Gurfanar da A. A Zaura Bisa Laifin Zambar Dalar Amurka miliyan 1,320,000

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kotun daukaka kara da ke zamanta a Kano ta bayar da umarnin sake shari’ar damfarar dan takarar gwamnan jihar Kano a …

Ilimi, Labarai

Buhari Ya Amince Da Kafa Sabuwar Kwalejin Kimiyya Da Fasaha Ta Tarayya A Kano da wasu Jihohi 2

Posted onApril 12, 2022April 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabbin makarantu guda uku a sassa daban-daban na kasar nan. Sanarwar da Daraktan …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kamfanin MTN Ya Sami Amincewar Bude Banki A Nijeriya.

Posted onApril 11, 2022April 11, 2022

Alfijr ta rawaito Kamfanin sadarwa na MTN Nigeria ya sami sahalewar hukumomin Najeriya domin ya bude banki, kamar yadda kamfanin ya sanar ranar Litinin. Kamfanin …

Addini, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Wasu Mutane Sun Dambace A Gaban Masallacin Ka’aba

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr ta rawaito Rikici ya ɓarke a gaban Masallacin Ka’aba na Kasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Umrah Jami’an tsaro na musamman da ke kula …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Saudiyya ta ƙara Yawan Maniyyatan Hajjin bana Ta Kuma Rage a Yawan Shekaru Masu Zuwa Hajjin

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Kasar saudiyya ta ƙara yawan adadin Maniyyatan hajjin bana zuwa miliyan ɗaya daga cikin ƙasar da kasashen duniya, kamar yadda shafin …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yadda Kungiyar Fm Charity Ta Fitar Da Daurarru Daga Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya Mutum 6

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr ta rawaito kungiyar Friends of Mine charity initiatives tayi wani yunkurin alheri irin wanda ta saba yi lokaci zuwa lokaci Ziyarar da kungiyar ta …

Labarai, Tsaro

Jirgin Azman Ya Dakatar Da Zirga Zirgarsa A Jihar Kaduna Ta Najeriya

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kamfanin jrgin saman Azman ya dakatar da zirga-zirga a jihar Kaduna a Najeriya Idan zaku tuna kwanaki kadan bayan harin da …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

‘Yan Ta’adda Sun Kai Harim Bam Kan Jirgin Kasa Daga Abuja Zuwa Kaduna Da Mutane 970

Posted onMarch 28, 2022March 28, 2022

Alfijr ta rawaito Wlwasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun tayar da bama-bamai a titin jirgin Abuja zuwa Kaduna tare da yin nasarar ka …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yadda Wani Azzalimin Malamin Makarantar Allo Ya Ragargaza Yaro Dan Shekara 8

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Nasir Salisu Zango na cewa, labarin da ya motsa min Zuciya… Yaro ne karami wanda a fuska ban yi zaton ya haura …

Labarai

DA Ɗumi Ɗuminsa! ‘Yan Bindiga Sun Hana Jirgin Sama Tashi, Sun Kuma Kashe Ma’aikaci Daya A Kaduna

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin filin jirgin sama na Kaduna ya barke yayin da ‘yan bindiga suka hana jirgin sama tashi kuma sun kashe ma’aikaci daya. …

Labarai, Tsaro

An Gano Dan Pantami Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Bauchi Mai shekara 14

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr An gano dan Pantami da aka yi garkuwa da shi a Bauchi Ali Isah Ali, dan shekara 14 Alfijr ta rawaito dan Ministan , …

Posts pagination

‹ 1 … 16 17 18 19 20 … 23 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab